Gwamnatin Kano Ta Umarci Ma’aikatanta Da Su Tantance Allbashin Watan Maris Kafin A Biya Su
Published: 17th, March 2025 GMT
“Za a lika sunayen tare da albashin ma’aikata a wurare masu mahimmanci a cikin harabar ma’aikatu, ofisoshin gwamnati da sakatariyar kananan hukumomi 44 na jihar don sauƙaƙe aikin,” in ji Faruk.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
Najeriya: Matatar Man Fetur ta Dangote Za Ta Mika Tataccen Mai Lita Biliyan 1.5 A Watan Disamba
Matatar Man Fetur ta Dangote a Najeriya ta sanar a wannan Litinin cewa tana da ikon isar da lita biliyan 1.5 na man fetur a kowane wata, kuma ta yi kira ga hukumar kula da masana’antu da ta tabbatar da hakan a cikin alkalumanta na yau da kullun, bayan da hukumar ta fitar da bayanai da ke nuna cewa matatar tana samar da kusan kashi daya bisa uku ne kawai na wannan adadi.
Ikirarin da ake yi cewa matatun man fetur na Najeriya ba su iya biyan bukatun kasa ba wani bangare ne na dalilin da ya sa gwamnati ta yi watsi da shirinta na hana shigo da kayayyakin man fetur da aka tace a watan da ya gabata ba.
Matatar ta kiyasta bukatar da ake da ita a Najeriya da cewa ya kai kusan lita miliyan 55 a kowace rana, wato kimanin lita biliyan 1.67 a kowane wata.
Matatar Dangote ta ce a shirye take ta samar da wannan adadi, kuma za ta iya yin hakan, inda a yanzu za ta iya samar da lita biliyan 1.5 na man fetur a kowane wata daga wanann watan Disamba da Janairu, inda kuma za ta kara adadin zuwa lita biliyan 1.7 a kowane wata daga watan Fabrairun 2026 zuwa gaba.
Matatar ta kuma bukaci Hukumar Kula da Man Fetur da Iskar Gas ta Jihar New Mexico (NOG) da ta tallafa wa ayyukanta ta hanyar barin shigo da danyen mai, da sauran kayayyakin da take bukata ba tare da wani cikas ba.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Ramaphosa ya yi watsi da barazanar Trump na ware Afirka ta Kudu daga G20 December 2, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 165 December 1, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan 164 December 1, 2025 Baqaei: Amurka Ce Babbar Barazana Ga Zaman Lafiya Da Tsaro A Duniya December 1, 2025 Paparoma Leo Na 14 Yana Ziyarar Aiki Na Kwanaki 3 A Kasar Lebanon December 1, 2025 Kamaru: Madugun Adawa Ya Rasu A Gidan Kaso December 1, 2025 Tawagar ECOWAS Ta Bar Guinea – Bissau bayan da shugaban kasar yayi barazanar korarsu Da Karfi December 1, 2025 Yawan Yahudawan Da Suke Ficewa Daga HKI Sun Nininka Har Sau 100% December 1, 2025 Gaza: Fiye da Falasdinawa 350 ne sukayi shahada a hare-haren Isra’ila tun bayan tsagaita wuta December 1, 2025 Hamas : Isra’ila na jinkirta aiwatar da mataki na biyu na yarjejeniyar tsagaita wuta December 1, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci