Fiye da fursunoni 40 na Isra’ila da ke hannun kungiyoyin gwagwarmayar Falastinawa ne suka mutu a hare-haren da sojojin Haramtacciyar Kasar Isra’ila suka yi ta kaddamarwa kan al’ummar yankin tun  daga ranar 7 ga Oktoba, 2023, kamar yadda wani rahoton baya-bayan nan na jaridar New York Times ya bayyana.

Binciken, wanda jaridar ta New York Times ta buga a wannan  Asabar, ya ce fursunoni 41 daga cikin fursunoni 251 na Isra’ila da ake tsare da su a Gaza, an kashe su ne ta hanyar bama-bamai da Isra’ila ta yi ta jefawa kan yankin.

Binciken ya dogara ne akan rahotanni da kuma binciken soji kan mutuwar fursunonin, da hirarraki da sojoji da jami’an Isra’ila, da kuma wasu daga cikin dangin wadanda aka kama.

Jaridar ta yi nuni da dagewar da Netanyahu ya yi na ci gaba da yakin Gaza domin kubutar da wadanda ake tsare da su ta hanyar daukar matakan soji maimakon daukar matakin kawo karshen fadan ta hanyar tattaunawa da kuma musayar fursunoni, wanda kuma bayan kisan dubun-dubatar mutanen Gaza, da ma wasu daga cikin fursunonin Isra’ila, Netanyahu ya dawo ya amince da yarjejeniyar tsagaita wuta da kuma musayar fursunoni.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

GORON JUMA’A

Sako daga Saifullahi Bilyaminu Jihar Jigawa:

Ina gaishe da Arsenal Star, ina gaishe da maza dubu, ina gaishe da Auwal, da Abdulsalam, ina gaishe da Aminu ba ka karya, ina gaishe da yellow me jimuna, da ‘yan club din mu gabadaya.

Sako daga Anwar Bin Isma’il Jihar Jigawa:

Assalamu Alaikum. Ina gaishe da masoyiya ta Zainab Tahir, tare da kannena Habiba, Karima, Aisha, Idris, da yayana Ibrahim da kuma Anti na Haj. Bilkisu.

Na gode.

Sako daga Fatima Lawan Jihar Katsina:

Ina gaishe da Momina abar kaunata kuma abar alfahari na Hajiya Hadiza, sai kuma mahaifina Alhaji Lawan A Basu Kala, ina gaishe da kawata Laila Kamal, da Zuwaira Jibrin, da Binta Sa’ad, da Lubabatu Isah, da sauransu kawayena wadanda ban ambato su ba, duk ina gaishe su da al’ummar musulmi gabadaya, da kannena da yayyena.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Madubin Rayuwa GORON JUMA’A November 7, 2025 Madubin Rayuwa GORON JUMA’A October 3, 2025 Madubin Rayuwa GORON JUMA’A September 26, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  •  An Bayyana Sunayen Kasashen Da Su Fi Sayarwa “Isra’ila” Man Fetur A Lokacin Yakin Gaza
  • Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya
  • Yadda ’yan bindiga suka kashe banga 16 suka sace mutane 42 a Neja
  • ’Yan bindiga sun kashe ’yanga 16 sun sace mutane 42 a Neja
  • Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola
  • EU ta bukaci Isra’ila ta dauki mataki don kawo karshen tashin hankali a Yammacin Kogin Jordan
  • Gwamnati na jefa makomar ilimi cikin hatsari — ASUU
  •  Unrwa: Fiye Da Gidaje 282,000 “Isra’ila” Ta Rusa A Gaza
  • GORON JUMA’A
  • Wasu kasashen duniya sun nuna damuwa game da tsarin mulkin bayan yakin Gaza