Wata koto a nan Tehran ta ci gwamnatin Amurka taran dalar Amurka biliyon $12.6 saboda hana wadanda suke fama da cutar ‘Talamessia” a kasar.

Tashar talabijin ta Presstv  a nan Tehran ta ce a shekara ta 2018 ne gwamnatin kasar Amurka ta fice daga yarjeniyar JCPOA ta shirin Nukliyar kasar sannan ta dorawa kasar Iran takunkuman tattalin arziki mafi muni, wanda ya hada da magungunan cutar Talassemia.

Labarin ya kara da cewa Kotu mai lamba 55 wanda yake kula da kararraki na kasa da kasa a jiya Laraba ta yanke hukun kan wasu jami’an gwamnatin Amurka wadanda suke da hannun kasi tsaye na wajen dorawa kasar takunkuman tattalin arziki har da magungun wannan cutar.

Kafin haka dai masu fama da wannan cutar  thalassemia 438 ne suka shigar da kara kan mutane 17 na gwamnatin Amurka wadanda suke da hannu wajen aiwatar da takunkuman tattalin arziki na magunguna a Amurka.

Kotun ta yanke hukuncin tarar ne a kan wadanda Jami’an gwamnatin Amurka, wadanda suka hada da wadanda cutar ta gurgunta, ko ta yi masu wata illa. Ko barna ga masu mafa da cutar. Magungunar cutar Thalassemia masu kyau dai ana samunsu a kasar Amurka ne. Rashin samunsu ya tilastawa wasu amfani da jabun magani daga wasu kasashen wanda hakan ya kara yawan kudaden da suke kashewa cutar.. Takunkuman tattalin arzikin sun gurgunta ko sun jawo mutuwar mutane da dama a kasar Iran don haka wannan tarar ta dace da irin wannan laifin

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: gwamnatin Amurka

এছাড়াও পড়ুন:

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

Ciwon Olsa

Ga mai fama da ciwon Olsa, sai ya nemi garin ‘ya’yan Gwanda cokalin shayi daya; ya zuba a kunu sau daya a rana, har tsawon kwana bakwai, za a rabu da ita da yardar Allah.

 

Ruwan Maniyyi

Ga masu fama da karancin ruwan maniyyi, sai ya nemi garin ‘ya’yan Gwanda da Madara ya hada ya rika sha, wannan hadi na matukar kara ruwan maniyyi.

Ciwon Siga: Shan garin ‘ya’yan danyar Gwanda cokali daya a ruwan dumi, na sauke Siga cikin kankanin lokaci a jikin mutum da izinin Allah.

 

Hana Daukar Ciki

Ga masu son yin tsarin iyali, shan garin ‘ya’yan Gwanda cokalin shayi daya a ruwan dumi bayan yin jima’i, na hana ciki ya shiga.

 

Taifot Da Maleriya

Ana kiba ‘ya’yan Gwanda a tace a ruwa, kimanin lita hudu (Galan daya), a zuba zuma kimanin cokali 10 a sha rabin kofi sau biyu a rana har ya kare, za a samu lafiya in sha Allah.

 

Cutar Daji (Cancer)

Shan ruwan ‘ya’yan Gwanda da aka kirba aka tace kofi daya a rana sau daya, yana rigakafin kamuwa da ciwon Daji.

Amma fa ban da masu jinjirin ciki ko kuma wadanda ba su da daya daga cikin wadannan cutuka. Sannan, har masu ciwon Hanta ma za su iya yin amfani da shi in sha Allah.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su
  • Jami’in Hamas Ya Jinjinawa Iran Kan Kakkausan Martanin Da Ta Mayar Kan Haramtacciyar Kasar Isra’ila
  • Iran : harin da Isra’ila ta kai ‘ ayyana yaki’ ne_ Araghchi
  • Jagora: Sojojin Iran ba zasu sararawa Isra’ila ba
  • Na’im Kassim: Harin HKI Akan Iran Ba Abinda Zai Jawo Mata Sai Kaskanci
  • Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi
  • Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6
  • Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba
  • Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka
  • Sakon Jagora : Isra’ila ta jira hukunci mai tsanani bayan hari kan Iran