Kasar Sin Ta Goyi Bayan Rawar Da Hukumar IAEA Ke Takawa Wajen Warware Batun Nukiliyar Iran Ta Hanyar Diflomasiyya
Published: 26th, April 2025 GMT
Li ya kara da cewa, Sin da Rasha sun bayyana goyon baya ga Iran wajen karfafa tattaunawa da hadin gwiwa da hukumar IAEA. (Mohammed Yahaya)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.এছাড়াও পড়ুন:
Morocco Ta Lashe Kofin Duniya Na Ƴan Ƙasa Da Shekara 20 Karo Na Farko A Tarihinta
A daren Lahadi a ƙasar Chile, ƙasar Morocco ta kafa tarihi bayan da ta doke Argentina da ci 2-0 a wasan ƙarshe na gasar Kofin Duniya na ƴan ƙasa da shekaru 20, wanda hakan ya bai wa ƙasar damar lashe wannan kofi a karon farko a tarihin ta.
Yassir Zabiri, wanda ke taka leda a ƙungiyar FC Famalicao ta ƙasar Portugal, shi ne gwarzon wasan bayan da ya ci ƙwallaye biyu a ragar Argentina tun a farkon rabin lokaci. Nasarar ta tabbatar da ƙarfin Morocco a gasar, inda ta doke ƙasashe masu ƙarfi irin su Koriya ta Kudu, da Amurka, da Faransa a hanyarta ta zuwa wasan ƙarshe.
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCONWannan nasarar ta sanya Morocco zama ƙasa ta farko daga nahiyar Afrika da ta lashe kofin tun bayan nasarar Ghana a shekarar 2009. A ɓangaren Argentina kuwa, rashin nasarar ya kawo ƙarshen burinsu na lashe kofin duniya na matasa karo na bakwai, abin da ya haifar da cece-kuce a ƙasar.
Ko da yake Argentina ta rasa manyan ƴan wasanta biyu — Claudio Echeverri na Bayer Leverkusen da Franco Mastantuono na Real Madrid. Sai dai nasarar Morocco ta jawo murnar gangami a biranen Casablanca, da Rabat da sauran sassan ƙasar, alamar cewa ƙwallon ƙafar Afrika na ƙara samun karɓuwa da daraja a duniya.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA