Tsohon Kocin Super Eagles, Christian Chukwu, Ya Rasu Yana Da Shekaru 74
Published: 12th, April 2025 GMT
Za a ci gaba da tunawa da shi a matsayin ɗaya daga cikin fitattun ‘yan wasan Nijeriya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.কীওয়ার্ড: Rasuwa
এছাড়াও পড়ুন:
Kotu A Faransa Ta Yanke Hukumci Zama Gidan Yari Ga Tsohon Shugaban Kasar Nicola Sarkozi
A yau ne Tsohon shugaban kasar faransa Nicola sarkozi zai fara zama a gidan yari na tsawon shekara biyar, bayan da da aka same shi da laifin hada baki a watan da ya gabata kan badakkalar kudaden yakin neman zabe daga kasar libiya a zaben shugaban kasa na shekara ta 2007 wanda ya sanya ya zama tsohon shugaban kasa na farko daga wata kasa ta tarayyar turai da zai taba zama a ginda yari,
Wanan hukumcin dai ya faro ne daga zargin da aka yi wa gwamnatin muammar ghaddafi ta libiya na bada wasu kudade ba bisa ka’ida ba a yakin neman zaben Sarkozy a shekara ta 2007 ,
Alkalan faransa sun yanke wannan hukumcin cewa tsohon shugaban kasar ya shiga wata makarkashiya don boye wadannan kudade, duk da yake cewa an wanke shi da laifin yin amfani da kudaden libiya kai tsaye , da kuma zargin cin hanci da rashawa da kuma karkatar da kudaden alumma.
Wanan lamarin bai kawar da tasirin sarkozi a cikin jamiyyar masu ra’ayin mazan jiya ba ta faransa, a yan kwanakin nan ne dansa yayi kira ga magoya bayansa da su yi zang-zangar hadin guiwa don nuna goyon bayansu gare shi, da kuma nuna irin rawar da yake takawa a fagen yancin faransawa duk da matsalolin shar’ia da yake fuskanta.
Magoya bayansa da dama na ganin cewa wannan lamarin yana da alaka da siyasa , yayin da wasu kuma ke ganin ya fallasa irin abubuwan dake tsakanin yan siyasar yammacin duniya da gwamnatin gaddafi, kafin tsoma bakin kungiyar tsaro ta nato a libiya a shekara ta 2011.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Isra’ila Ta Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta Sau 80 Ta Kashe Mutane 97 Ta Jikkata 230 October 20, 2025 Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Mukaman Gwamnatin Tinubu inji Shugaban FCC October 20, 2025 Grossi: Za a iya warware batun Shirin nukiliyar Iran ne kawai ta hanyar diflomasiyya October 20, 2025 Trump: Shugabanin Hamas ba su da hannu a kisan sojojin Isra’ila 2 a Gaza October 20, 2025 Iran Da Azerbaijan Suna Gudanar Da Atisayen Hadin Guiwa Na Sojojin Ruwa A Tekun Caspian October 20, 2025 Gwamnatin Yamen Tana Tsare Da Ma’aikatan MDD 50 Ta Kuma Kwace Kayakin Aikinsu October 20, 2025 Gwamnatin Colombia Ta Bukaci Bayani Daga Amurka Kan Kashe Wani Dan Kasar A Tekun Carabian October 20, 2025 An Fara Kidayar Kuri’un Zabukan Kananan Hukumomi 16 Da Aka Yi A Libya October 19, 2025 Araqchi: Iran Da Kasashen China Da Rasha Suna Shirin Kawo Karshen Takunkuman Turai October 19, 2025 Miliyoyin Mutanen Amurka Sun Yi Zanga-zanagr Nuna Kin Jinin Donald Trump October 19, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci