A ƙalla mutane 15 ne suka mutu sakamakon sabon harin da ‘yan bindiga suka kai a daren Alhamis a ƙauyukan Manja a Mangu da Tangur a ƙaramar hukumar Bokkos, Jihar Filato. An kai harin ne a lokuta daban-daban, inda aka ce Manja aka fara kai hari kafin daga bisani aka farmaki Tangur da misalin ƙarfe 9 na dare.

Majiyoyi sun bayyana cewa maharan sun shigo ƙauyukan suna harbe-harbe ba tare da kakkautawa ba, sannan suka ɓalle gidaje suna kai hari. A cewar majiyar da ke cikin Mangu, mutane bakwai aka kashe a yankin, yayin da mutane takwas suka mutu a Bokkos.

EFCC Ta Kama Tsohon Kakakin Majalisar Filato Da Wasu ‘Yan Majalisa 14 Bisa Zargin Almundahana Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

Shohotden Mathias Ibrahim, Daraktan Al’adu na ƙungiyar ci gaban Mwaghavul kuma Darakta a sansanin ‘yan gudun hijira da ke Mangu, ya tabbatar da alƙaluman mace-macen a yankin Mangu. Ya bayyana cewa akwai matsanancin tashin hankali a cikin al’umma sakamakon harin.

Sai dai ƙoƙarin da wakilin Daily Trust ya yi na jin ta bakin wasu shugabanni da mazauna Bokkos bai yi nasara ba, yayin da kakakin ‘yansandan Jihar Filato, Alfred Alabo, bai amsa kiran waya da sakonni ba har zuwa lokacin haɗa rahoton nan da safe.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Army

এছাড়াও পড়ুন:

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

Brig.-Gen. Abu-Mawashi ya kara da cewa an kama ‘yan ta’adda 14,138 da sauran masu aikata laifuka yayin da aka ceto mutane 5,365 a cikin wannan lokaci.

 

Abu-Mawashi ya ci gaba da cewa, sojojin sun kwato daruruwan makamai da kuma harsashi da yawa duk acikin wannan lokaci.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Rikicin Filato: An sake kashe mutum 17 a Mangu da Bokkos
  • Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina
  • NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano
  • An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 
  • Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Gidan Sanata Natasha A Kogi
  • Mutane Hudu Sun Mutu, An Ceto Wasu A Hatsarin Kwalekwale A Yauri
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama
  • DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?
  • Iran ta kai hari hedikwatar hukumar leƙen asirin Isra’ila