HausaTv:
2025-06-06@23:41:40 GMT

Gwamnatin Kasar Chadi Ta Maida Martani Kan Dokar Hana Yan Kasar Shiga Amurka

Published: 6th, June 2025 GMT

Shugaban kasar Chadi Muhammad Deby ya maida martani ga shugaban kasar Amurka kan hana yan kasar Chadi shiga kasar Amurka da hana a bawa Amurkawa visar shiga kasar.

Jaridar PREMIUM TIMES  ta Najeriya ta  bayyana cewa shugaban kasar Amurka a ranar Laraban da ta gaba ne ya sanya hannu a kan dokoki wadanda suka hana yan kasashe 12 shiga kasar Amurka sannan wasu 7 kuma za’a basu Visa shigar kasar tare da sharudda.

A jiya Alhamis ne shugaban Deby ya maida martani, da haka Amurkawa shiga kasarsa. Dokar dai ta hana kasashen Afirka guda 6 shiga kasar Amurka kuma sun hada da Chadin da kuma Congo, Equatorial Guinea, Eritrea, Libya, Somalia da kuma Sudan.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: kasar Amurka shiga kasar

এছাড়াও পড়ুন:

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gargadi Kasashen Turai Kan Fuskantar Martani Daga Kasar Iran
  • Tsohon Shugaban Kasar Zambia Edgar Lungu Ya Rasu A Jiya Alhamis
  • Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
  • Trump ya haramtawa ‘yan kasashen duniya 12 shiga Amurka
  • Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin
  • Iran Ta Jaddada Hakkinta Na Mayar Da Martani Kan Bakar Siyasar Kwamitin Gwamnonin Hukumar IAEA
  • Shugaban Kasar Iran Ya Jaddada Cewa: Amurka Da Isra’ila Suna Da Mugun Nufi Kan Iran Da Kasashen Musulmi
  • Medvedev : babu makawa Rasha za ta mayar da martani mai zafi ga hare-haren kyiv
  • ’Yan sanda sun sake hana hawan Sallah a Kano