HausaTv:
2025-08-03@13:31:23 GMT

Sharhin Bayan Labarai: Ranar Malami A Kasar Iran

Published: 4th, May 2025 GMT

Assalamu alaikum masu sauraro, sharhin bayan labarammu zai yi magana ne a kan Aya. Shahid Mttahari, shahidi na farko daga cikin malamai jagororin juyin juya halin musulunci a nan kasar Iran a shekara 1979.

A jiya Jumma ce 2 ga watan Mayu na wannan shekara ta 2025 aka yi juyayin shahadar malami na fadrko wanda ya kai ga shahada bayan nasaral juyin juya halin musulunci a nan iran.

Aya. Murtadha Muttahari, malami marubuci sannan jagora mai farkar da mutane a Iran da sauran kasashen duniya ta hanyar alkalaminsa da kuma jawabansa na shekaru masu yawa.

Kafin juyin juya halin musulunci a nan Iran shekaru 46 da suka gabata, Aya, Muttahari ya zama fitilla ga mutane da dama a nan kasar Iran, musamman daliban Jami’I’oo a nan Iran kuma musamman daliban Jami’ar Tehran wadanda ya dauki shekari kimani 23 yana karantar da ilmin addinai da kuma falsafa.

Shaida Muttahari ya rubuta littafai a fannoniun ilmi da dama , kama daga Fikihu, akidu, falsafatarihi da sauransu kuma ya karantar da su. Banda haka shi jagora ne na fada da azzaluman shugabannni a karni na 20 da ya gabata.

Sanaiyyar wadannan al-amura da Shahid Muttahari aka sanya ranar 2 ga watan Mayu na ko wace shekara tun bayan shahadarsa a matsayin ranar Malami.

Aya. Mutahhari ya barman littafan da ya rubuta fiye da 100 kuma an tarjama wasunsu zuwa harsuna da dama a duniya. Wadannan littafan sun zama fitila wadanda suka farkar da mutanen da dama a ko ina a duniya.

Wani mai tarjamar Littafai a kasar Malasiya Seyyed Sheikh ibn Seyyed Mostafa, ya ce shi kadai ya tarjama littafan Shahid Mutahhari har guda 70, amma har yanzin ana bukatar littafan sa, a kasuwan. A bangaren ikida wasu malaman addini sun bayyana cewa ba wanda masana a kasahen yamma suka fahinci falsafan addinin musulunci kamar yadda suka fahinta a littgafan shaida muttahari.

Wata kungiyar batacciya a lokacin a nan Iran wacce ake kira Furkan ne ta sa daya daga cikin mabiyanta ya zo ya bindige shahid Muttahiri a kusa da gidansa a nan Tehran kwanaki 80 kacal da samun nasarar juyin juya halin musulunci a nan kasar Iran a shekara 1979. Da wani dalili wannan kungiyar ta kasheshi, Al..ya sani. Da fatan All..ya hasakak kabarinsa ya sa mu kara fahintar ilmin da ya bara mana.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: juyin juya halin musulunci a nan

এছাড়াও পড়ুন:

Iran Da Japan Suna Iya Jagorantar Duniya Don Rabata Da Makamai Kare Dangi

Ministan harkokin wajen kasar Aran Abbas Aragchi ya bayyana cewa JMI da kuma kasar Japan suna iya jagorantar kasashen duniya zuwa ga rabata daga makaman kare dangi.

Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto Ministan yana fadar haka a wani rubutu da yayi, wanda kuma aka buga a jaridar Asahi Shimbun ta kasar Japan. Ya kuma kara da cewa, kasashen biyu an yi amfani da makaman kare dangi a kansu. Y ace kamar yadda Amurka ta yi amfani da makaman nukliya kan kasar Japan a shekara ta 1945 a karshen yakin duniya na biyu, haka nan Sadam ya yi amfanin da makaman guba a kan iraniyawa a kallafeffen yakin da suka fafata na shekaru 8 a tsakaninsu.

Arachi ya ce, kasashen biyu a matsayin kasashen da aka yi amfani da makaman kare dangi a kansu suna iya samar da wata motsi a duniya wacce za’a iya kaiwa ga lalata dubban makaman kare dangi a duniya.

Ministan yayi wannan rubutun ne don taya kasar Japan jejen kashe dubban mutanen kasar da makaman nukliya a shekara 1945, wanda a yau yake cika shekaru 80 da faruwa.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Kungiyar Hamas Ta Bayyana Cewa Ba za ta Ajiye Makamanta ba Sai Bayan samar Da Kasar falasdinu August 3, 2025 Kungiyar Hamas Ta Wallafa Hotunan bidiyo Na Fursinan HKI tsare A Gaza August 3, 2025 Sojojin HKI, Daga Jiya Zuwa Yau lahadi Kadai Sun Kashe Falasdinawa 62 August 3, 2025 Pezeskkian Ya Ce: Suna Fatan Musayar Kasuwancin Tsakanin Iran Da Pakistan Ta Haura Dala Biliyan 10 August 2, 2025 Araqchi: Abokantaka Da Ke Tsakanin Iran Da Pakistan Wata babbar Jari Ce Nan Gaba August 2, 2025 Jaridar Isra’ila Ta Ce: Gwamnatin Mamayar Isra’ila Ta Sha Kashi A Yakin Gaza   August 2, 2025 Dakarun Yemen Sun Kai Hari Kan Filin Jirgin Lod Da Ke Haramtacciyar Kasar Isra’ila August 2, 2025 Rahoton Majalisar Dinkin Duniya Ya Yi Gargadi Kan Barazanar Kungiyoyin ‘Yan Ta’adda A Afirka August 2, 2025 Shugaba Pezeshkiyan Ya Yi Juyayin Shahadar Haniya Bayan Shekara Guda Da Shahada August 2, 2025 MDD: HKI Ta Kashe Falasdinawa Fiye Da 100 A Cikin Kwanaki 2 A Lokacinda Suka Karban Abinci August 2, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran Da Japan Suna Iya Jagorantar Duniya Don Rabata Da Makamai Kare Dangi
  • Kungiyar Hamas Ta Bayyana Cewa Ba za ta Ajiye Makamanta ba Sai Bayan samar Da Kasar falasdinu
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci A Kwantar Da Hankali Kan Dakatar Da Gidan Rediyon Badeggi FM
  • Ma’aikatan jinya sun dakatar da yajin aiki a faɗin Najeriya
  • Shugaba Pezeshkiyan Ya Yi Juyayin Shahadar Haniya Bayan Shekara Guda Da Shahada
  • ‘Yan Sudan dama na komawa gida bayan gudun hijira na tsawon shekaru a Masar
  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Yi Watsi Da Duk Wani Zarge-Zargen Neman Bata Mata Suna
  • Shugaban Kasar Iran Zai Ziyarci Pakistan A Gobe Asabar
  • Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing
  • Kananan Yan Wasan Dabben Gargajiya Na Iran Sun Zama Zakara A Gasar Wannan Shekara