Aminiya:
2025-08-01@09:12:19 GMT

Mutum 20 sun rasu a hatsarin jirgin sama a Sudan ta Kudu

Published: 29th, January 2025 GMT

Aƙalla mutane 20 ne ska rasu a wani hatsarin jirgin sama da ya auku a Jihar Unity da ke Sudan ta Kudu.

Rahoton gidan rediyon Miraya, na tawagar Majalisar Ɗinkin Duniya da ke ƙasar, ya bayyana cewa jirgin ya yi hatsari ne jim kaɗan bayan tashinsa daga wata rijiyar mai a Unity, inda ya ɗauki hanyarsa ta zuwa babban birnin ƙasar, Juba.

An dakatar da Max Air na tsawon wata 3 bayan hatsari a Kano Jami’an tsaro sun mamaye sakatariyar PDP bayan ɓarkewar rikici

Jirgin yana ɗauke da fasinjoji 21 da kuma ma’aikatan jirgin lokacin da hatsarin ya auku.

Rahotanni sun tabbatar da cewa matuƙin jirgin ya rasu, yayin da mutum ɗaya kacal ya tsira da ransa, sai dai yana cikin mawuyacin hali.

A baya-bayan nan, hatsarin jiragen sama ya ƙaru a Sudan ta Kudu, musamman sakamakon rashin isassun kayan fasaha da kuma matsalolin tsaro a filayen jiragen sama.

A shekarar 2018, wani jirgin sama mai ɗauke da fasinjoji 19 ya faɗi a yankin Yirol, inda mutum 17 suka rasu.

Gwamnatin Sudan ta Kudu, ta sha alwashin yin bincike kan wannan hatsari da kuma ɗaukar matakan da suka dace don rage irin waɗannan haɗura a nan gaba.

A halin yanzu, hukumomi na ci gaba da bincike domin gano musabbabin aukuwar wannan hatsari.

উৎস: Aminiya

এছাড়াও পড়ুন:

Sojojin Yemen Sun Kai Hari Kan Filin Jirgin Saman Lod Da Ke Jaffa Da Makami Mai Linzami

Sojojin Yemen sun sanar da cewa sun kai hari kan filin jirgin saman Lod da makami mai linzami

Sojojin kasar Yemen sun sanar a yammacin jiya talata cewa sun aiwatar da wani matakin soji mai inganci a kan tashar jirgin saman Lod da ke yankin Jaffa da aka mamaye, ta hanyar amfani da makami mai linzami na “Palestine 2” mai karfin gaske, suna masu jaddada cewa aikin ya samu nasarar cimma manufofinsa.

A cikin wata sanarwa da suka fitar sun bayyana cewa: Harin makami mai linzamin ya dakatar da ayyukan tashar jirgin gaba daya tare da haifar da firgici, lamarin da ya sa miliyoyin mazauna garin neman mafaka a karkashin rami.

Sojojin Yemen sun tabbatar da cewa wannan farmakin na zuwa ne a matsayin mayar da martani ga laifukan da gwamnatin mamayar Isra’ila ke aikatawa kan al’ummar Falastinu da kuma kare mutanen da ke fama da yunwa a zirin Gaza. Sun kuma jaddada cewa, kasar Yemen za ta ci gaba da gudanar da ayyukanta har sai an dakatar da hari kan Gaza, sannan kuma a daina kai hare-haren wuce gona da iri kan Falasdinawa.

Har ila yau, sun jaddada goyon bayan al’ummar kasar Yemen ga al’ummar Falastinu da gwagwarmayarsu, bisa la’akari da abin da suke yi a matsayin ayyuka da wajibai na ɗabi’a da addini da ba za a yi watsi da su ba.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Faransa Ta Bayyana Wuce Gona Da Irin ‘Yan Sahayoniyya Kan Falasdinawa Da Ayyukan Ta’addanci July 30, 2025 Jagora: Iran Ta Bayyana Karfinta Da Jajircewarta A Yakin Kwanaki 12 Ga Duniya July 29, 2025 Mutum daya Yayi Shahada 4 Sun Ji Rauna Sanadiyar Hare-Haren HKI A Lebanon July 29, 2025 EU Tace Zata Dakatar Da HKI Daga Cibiyar Bincikenta Saboda Gaza July 29, 2025 Ma’aikatar Leken Asirin JMI Ta Ce Ta Gano Shirin Kashe Manyan Mutane 35 a kasar July 29, 2025 Najeriya: Likitoci a Lagas Sun Shiga Yajin Aiki July 29, 2025  Wani Dan Majalisar Iran Ya Yi Kira Ga A Yi Siyasar Kin Gabatar Da Bayanai A Tattaunawa Da Kasashen Turai July 29, 2025 Sojojin HKI Sun Ci Gaba Da Kashe Kawunansu July 29, 2025  Kasar Holland Ta Hana MInistocin HKI Biyu Shiga Cikin Kasarta July 29, 2025 Manjo Janar Musawi: Ko Kadan Ba Mu Yarda Da Amurka Ba July 29, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kungiyar AU Ta Yi Watsi Da Kafa Gwamnatin Adawa Da Kungiyar RSF Ta Yi A Sudan
  • Za a kashe biliyan 712.26 don yi wa filin jirgin saman Legas garanbawul
  • Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing
  • Mutum 9 sun rasu a hatsarin kwale-kwale a Jigawa
  • Dalilan Da Suka Sa Canada Ta Goyi Bayan Kafa Kasar Falasɗinu
  • Hare-hare: ’Yan bindiga sun raba mutum 5,000 da muhallansu a Katsina
  • Wasu ’yan siyasa na sukar Tinubu saboda ɗan Kudu ne — Onanuga
  • Sojojin Yemen Sun Kai Hari Kan Filin Jirgin Saman Lod Da Ke Jaffa Da Makami Mai Linzami
  • Ambaliya ta yi ajalin mutum 30 a China
  • ’Yan bindiga sun kashe mutum 5 a sabon hari a Alkaleri