Leadership News Hausa:
2025-06-02@04:05:23 GMT

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

Published: 31st, May 2025 GMT

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Ambaliya

এছাড়াও পড়ুন:

Makami Mai Linzami Daga Yemen Ya Tashi Jiniyar Gargadi A Garuruwa 300 Na HKI

Sa’oi kadai da su ka gabata jiniyar gargadi ta kada a cikin garuruwa da sansanonin ‘yan share wuri zauna 300 a HKI saboda  makami mai linzami da mutane Yemen su ka harba.

 Kafafen watsa labarun ‘yan sahayoniya sun ambaci cewa; an rufe filin saukar jiragen saman a “Ben Gorion” da kuma dakatar da kai da komowar jiragen sama.

Kafafen watsa labarun na HKI sun ambaci cewa; Miliyoyin mutane ne su ka gudu zuwa Mabuya.

Wannan sabon harin dai na sojojin Yemen yana zuwa ne a karkashin abinda sojojin na Yemen su ka kira, kakaba takunkumi na sama da ruwa akan HKI, tare da yin kira ga kamfanonin jiragen sama da na ruwa da su kauracewa zuwa wannan haramtacciyar kasa.

Filin saukar jiragen sama na Ben Gorion’ da tashoshin  jiragen ruwa ta Haifa da Eiliat su ne wadanda takunkumin na sojojin Yamen ya fi shafa.

 Kwanaki kadan da su ka gabata jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen, Sayyid Abdulmalik al-Husi ya sanar da cewa, ba za su daina kai wa HKI hare-hare, har sai idan sun kawo karshen yakin Gaza da kuma killace yankin da aka yi.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara
  • Makami Mai Linzami Daga Yemen Ya Tashi Jiniyar Gargadi A Garuruwa 300 Na HKI
  • NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
  • Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115
  • Mutanen da suka rasu a ambaliyar ruwa a Neja sun ƙaru zuwa 151
  • Mutanen da suka rasu a ambaliyyar ruwa a Neja sun ƙaru zuwa 151
  • Gwamnatin Tarayya Ta Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Ambaliyar Garin Mokwa A Neja
  • Za a ɗauke ruwan famfo na tsawon mako 2 a Abuja 
  • Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas