Leadership News Hausa:
2025-06-02@01:41:41 GMT

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

Published: 31st, May 2025 GMT

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Wasa

এছাড়াও পড়ুন:

Mutane 20 sun rasu a hatsari motar ’yan wasan Jihar Kano

Aƙalla mutum 20 ne aka tabbatar sun mutu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da tawagar Jihar Kano da ke dawowa daga gasar wasannin motsa jiki ta ƙasa (NSF) da aka kammala a Jihar Ogun.

Lamarin na ban tausayi ya faru ne a ranar Asabar a garin Dakatsalle, kimanin kilomita 50 daga Kano, yayin da tawagar ke gab da isa gida.

Rahotannin farko daga masu bada agajin gaggawa da shaidun gani da ido sun nuna cewa waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin sun haɗa da ’yan wasa da ɗan jarida, ma’aikatan lafiya da jami’an gudanar da harkokin wasanni.

Shugaban ƙungiyar marubutan wasanni ta Najeriya (SWAN) reshen Kano, Zahraddeen Saleh, ya tabbatar da wannan mummunan lamari.

Ya kuma ƙara da cewa daga cikin waɗanda suka mutu akwai Jami’in Hulɗa da Jama’a na Hukumar Wasanni ta Kano da wani mai ɗaukar hoto da ke aiki da Express Radio da wata kafar yada labarai ta intanet.

Kwamishinan Wasanni na Jihar Kano, Mustapha Rabi’u Kwankwaso, ya bayyana alhini game da lamarin, yana mai addu’ar rahama ga mamatan

Yayin da ba a kai ga gano ainihin musabbabin haɗarin ba har zuwa lokacin rubuta wannan rahoto, mahukunta sun tabbatar da cewa an hanzarta tura ƙungiyoyin bada agajin gaggawa zuwa wurin.

An kai waɗanda suka ji raunuka zuwa asibitoci mafi kusa don neman kulawar gaggawa.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
  • Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 
  • NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
  • Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane
  • Mutane 20 sun rasu a hatsari motar ’yan wasan Jihar Kano
  • ‘Yan Wasan Kano Sun Rasu Sanadiyar Hadarin Mota Yayin Dawowa Daga Gasar Wasanni Ta Kasa
  • Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano
  • Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115
  • Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano