DAGA LARABA: “Sai Na Tara Kudin Cin Abinci Na Nake Iya Siyan Audugar Al’ada”
Published: 28th, May 2025 GMT
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Rashin iya siyan audugar Alada ga mata na kara jefa su cikin matsaloli da dama, a wasu lokuta ma har da cututtuka da ka iya jawo musu matsaloli.
A cewar wani rahoto da Asusun yara na majalisar dinkin duniya UNICEF da WaterAid na shekarar 2021 suka fitar, yace daya daga cikin kowace ‘yan mata goma a ƙasashen Afrika ta Kudu da Sahara na rasa zuwa makaranta lokacin da take jinin al’ada, saboda rashin kayan tsafta, ruwa da kuma tsaftatattun ban daki.
Irin wannan matsala na addaban mata marasa galihu da wadanda ke zama a karkara.
NAJERIYA A YAU: Matsalolin Da Suke Tarnaki Ga Kananan Yara A Najeriya Da Hanyoyin Magance Su DAGA LARABA: “Abba Al-Mustafa Ba Shi Da Hurumin Dakatar Da Fina-finanmu”Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari ne kan irin matsalolin da mata ke fuskanta yayin jinin al’adar su.
Domin sauke shirin, latsa nan
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Audugar al ada audugar mata
এছাড়াও পড়ুন:
Sojojin HKI Suna Ci Gaba Da Kai Wa Yankunan Gaza Hare-hare
Da safiyar yau Talata ne dai sojojin HKI su ka kai wa gabashin zirin Gaza da kuma Khan-Yunus hare-hare, bayan sa’oi daga kisan kiyashin da su ka yi wanda ya ci rayukan mutane 80.
Saandiyyar sabon harin na safiyar yau, wani karamin yaro ya yi shahada, a yankin al-karama dake Arewacin Gaza.
A daren jiya ma dai sojojin na HKI sun kai wasu hare-haren a unguwar ” Zaytun” dake gabashin Gaza.
Tashar talbijin din ‘al-Aqsa” ta bayar da labarin dake cewa; Unguwar Shuja’iyya’ da wasu unguwannin a gabashin birnin Gaza sun fsukanci hare-haren ‘yan sahayoniya daga manyan bindigogi.
Wasu hare-haren na ‘yan sahayoniya sun shafi Arewacin zirin Gaza da su ka yi sanadin rushewar gidaje, haka nan kuma asibitocin da su ka saura su ma sun fuskanci irin wadannan hare-haren.
Wasu kafofin Falasdinawa sun ce an kai gawar wani shahidi a yankin Deir-Balah.
Wasu Falasdinawan sun watsa bidiyo din gobarar da ta tashi saboda harin na ‘yan sahayoniya a jiya, wacce kuma har zuwa yau ba ta mutu ba.
Tashar talabijin “al-Aqsa” ta kuma bayar da labarin dake cewa; kananan jiragen ruwan HKI sun hude wuta a yankin “Mawasi” wanda yake cike da ‘yan hijira a yammacin Khan-Yunus.
Sa’oi kadan da su ka gabaci wannan harin, ‘yan sahayoniyar sun kira yi mutanen yankin da su fice daga gidajensu domin rushe su.
Likitocin da suke yankin sun sanar da tashar talabijin din ‘Al-jariza’ cewa mutane 80 ne su ka yi shahada, fiye da 30 daga cikinsu daga makarantar ‘Fahmi al-jarjawi’ da unguwar “Darj” cikin Birnin Gaza.