Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano
Published: 18th, May 2025 GMT
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.কীওয়ার্ড: Madatsar Ruwa
এছাড়াও পড়ুন:
Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Irin Aniyar Da Gwamantinsa Ta Kudurta Wajen Kare Tsaron Kasa Da Al’ummarta
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Sun kuduri aniyar kare kan iyakokin Iran da tsaron kasar da kuma al’ummarta
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce: “Suna goyon bayan zaman lafiya, kuma ba su amince da yaki ba, amma a lokaci guda kuma, suna tabbatar da aniyarsu ta kare kan iyakokin Iran da tsaron kasarta da kuma al’ummarta.”
A yau, Laraba ne, Shugaban kasar Iran Pezeshkian ya wallafa wani rubutu a shafinsa na sadarwa, inda ya jaddada babban kudirin gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran na kare kan iyakokin kasar da tsaro da al’ummar kasar. Yana mai jaddada cewa: “A tushen al’adu da wayewar Iran, suna da gogewa da yawa wajen rage wahalhalun da mutane ke fuskanta.”
Shugaban ya kara da cewa: Iran na cike da kayan ado da kyau kuma gaskiya tana bayyana a kowane lungu da sako, a ko da yaushe suna neman gina gadoji ne tare da wasu, ba katanga ba.
A gefen taron Majalisar ministocin kasar, shugaba Pezeshkian ya ce: “A kwanakin nan tunaninsu ya fi karkata ne wajen magance matsalolin al’ummar kasa da kuma rage damuwarsu tare da jaddada wajibcin yin aiki tare a tsakanin al’ummar Iran don kaucewa jefa su cikin matsaloli; Ya kara da cewa: Al’ummar Iran sun nuna jajircewa da hadin kai wajen samar da alfahari da daukaka ga kansu, kuma sun yi nasarar dakile makircin makiya, kuma hakan ya cancanci a yaba musu.