Leadership News Hausa:
2025-05-04@19:41:12 GMT

Shugaba Xi Zai Kai Ziyara Kasar Rasha

Published: 4th, May 2025 GMT

Shugaba Xi Zai Kai Ziyara Kasar Rasha

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta sanar da cewa, shugaban kasar Xi Jinping, zai gudanar da ziyarar aiki a kasar Rasha tsakanin ranakun 7 zuwa 10 ga watan nan na Mayu, bisa gayyatar da takwaransa na Rasha Vladimir Putin ya yi masa. Yayin wannan ziyara, shugaban na Sin zai kuma halarci bikin cika shekaru 80 da samun nasarar yakin ceton kasa na tsohuwar tarayyar Soviet, wanda zai gudana a birnin Moscow.

 

Rahotanni na cewa, yayin wannan ziyara, shugaba Xi zai gudanar da zuzzurfar tattaunawa tare da Putin, dangane da raya alakar Sin da Rasha karkashin sabon yanayin da ake ciki, da ma sauran manyan batutuwan kasa da kasa da na shiyyoyi. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Matakan Amurka Na Karin Harajin Kwastam A Taron WTO

Haka kuma, kasar Sin ta yi nuni da cewa, matakan kasar Amurka kan harajin kwastam sun kawo illa ga cinikayyar duniya, da moriyar kasashe masu tasowa, amma kasar Sin a nata bangaren kokari take yi wajen tabbatar da bunkasar cinikayya ta duniya, da kuma tsayawa tare da kasashe masu tasowa. (Zainab Zhang)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • CMG Ya Kaddamar Da Nuna Fina-Finai Da Shirye-Shiryen Talabijin Na Kasar Sin Masu Inganci A Rasha
  • Xi Ya Bukaci Matasa Da Su Ba Da Gudummawar Cimma Nasarar Zamanantar Da Kasa
  • Har Yanzu Manyan ‘Yan Wasa Suna Son Buga Wasa A Manchester United – Amorim
  • Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
  • Wakilin Musamman Na Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Gabon
  • Kasar Sin Na Tantance Sakonnin Amurka Na Neman Tattaunawa A Kan Karin Haraji 
  • Sabon Tsarin Ci Gaba Na Sin Ya Kawo Sauyi Daga Samar Da Takalma Miliyan 100 Zuwa Kera Mattarar Bayanai Ta Microchip
  • Kungiyar Ansarullahi Ta Yemen Ta Jaddada Goyon Baynata Ga Kungiyar Hizbullahi Ta Kasar Lebanon
  • Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Matakan Amurka Na Karin Harajin Kwastam A Taron WTO