Daga karshe Abubakar Waziri Bado ya yi kira da a maimakon malamai su koma gefe su na zagi yan fim kamata ya yi ace su shigo cikin harkar a dama dasu, domin kuwa yanzu wani lokaci ne da ake ciki inda da dama mutane sun fi kallon fina-finai fiye da yadda su ke kallon karatuttukan malaman addini, saboda haka su shigo a hada karfi da karfe wajen kara tsaftace wannan masana’antar don kuwa ni ma kaina da ace ba jarumin fim bane ni , to da tabbas zan zama malamin addinin musulunci saboda ina matukar sha’awar ganin al’umma ta gyaru.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Jarumi Kannywood

এছাড়াও পড়ুন:

Bom ɗin Boko Haram ya kashe fasinjoji 9 a tashar mota a Borno

Mutane tara sun mutu wasu da dama sun jikkata sakamakon tashin wani abu mai fashewa da ’yan Boko Haram suka dasa a ƙauyen Mairari da ke Ƙaramar Hukumar Guzamala ta Jihar Borno.

Lamarin ya faru a wata tashar mota a kauyen, wanda ke da nisan kilomita 18 daga Karamar Hukumar Monguno da kuma kilomita 119 daga Maiduguri.

Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Borno, Abdulkarim Lawan, mai wakiltar yankin, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya bayyana shi a matsayin “rashin imani.”

Abdulkarim Lawal ya bayyana cewa waɗanda lamarin ya shafa mazauna yankin ne masu juriya da ke komawa gonakinsu a Mairari.

NAJERIYA A YAU: Mokwa: Tsakanin Taraddadin Rashin Matsuguni Da Jimamin Rashin ’Yan-Uwa Layya da hukunce-hukuncenta a Musulunci

Kafin yanzu, sau biyu ana sake tsugunar da mutanen yankin bayan sun yi gudun hijira, amma hare-haren Boko Haram na sake tilasta musu yin ƙaura.

Lawan ya yi kira ga sojoji da su ƙaddamar da ayyuka masu zafi domin ƙwato ɗauƙacin Ƙaramar Hukumar Guzamala, ciki har da Gudumbali da Mairari, waɗanda ya ce suna ƙarƙashin ikon ’yan ta’adda.

Shugaban majalisar ya ce, “Abin takaici ne yadda mutane tara daga cikin al’ummata masu juriya suka mutu sakamakon fashewar bom da aka dasa yayin da suke jiran shiga motocin haya a wata tashar mota a kauyen Mairari.”

Ya addu’ar samu rahama ga mamatan da kuma samun lafiya ga wadanda suka jikkata.

Ya yaba da ƙoƙarin sabon Kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo-Janar Abdulsalam Abubakar, amma ya sake jaddada buƙatar gaggawa ta dawo da mulkin farar hula a yankunan da abin ya shafa.

A sauya wa Barikin Giwa wuri — Kungiyar Bale Galtimari

A wani labarin mai nasaba da hakan, Ƙungiyar Tuntuɓa ta Bale Galtimari ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kawar da barikin sojoji na Giwa daga inda yake a Maiduguri.

Dakta Zanna Boguma, shugaban kungiyar, ya bayyana yadda Boko Haram ke kai hare-hare akai-akai ga barikin, lamarin da ke jefa rayuwar mazauna yankin fiye da miliyan daya cikin hadari a yankunan farar hula kamar Galtimari, Fori, da 122.

Ya lura cewa barikin, wanda ake kyautata zaton yana tsare da ’yan ta’adda, an kai masa hari akai-akai domin sakin su, a 2014, 2015 (sau uku), da 2019.

Ƙungiyar ta jaddada cewa bai kamata a gina manyan sansanonin sojoji a cikin al’ummomin farar hula ba.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta ba makarantu hutun kwana 10
  • Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
  • Bom ɗin Boko Haram ya kashe fasinjoji 9 a tashar mota a Borno
  • NAJERIYA A YAU: Mokwa: Tsakanin Taraddadin Rashin Matsuguni Da Jimamin Rashin ’Yan-Uwa
  • Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci Ta Iran Ya Ce: Taron Kungiyar BRICS Zai Kawo Bunkasar Tattalin Arziki
  • Ma’aikatar Lafiyar Sudan Ta Ce: An Dan Samu Ja Da Baya A Cutar Kwalara Da Ta Kunno Kai A Kasar
  • An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya
  • Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje
  • Layya da hukunce-hukuncenta a Musulunci
  • Sojoji sun kashe ɗan ta’adda da aka sa ladar N100m a kansa a Bor