Leadership News Hausa:
2025-11-03@00:52:09 GMT

GORON JUMA’A 14-02-2025

Published: 14th, February 2025 GMT

GORON JUMA’A 14-02-2025

Da farko ina yi wa daukacin al’unar musulmi barka da juna’a, sannan ina gaishe da mahaifiyata Haj. Asma’u da kuma mahaifina Alh. Yusif Gwani, ina gaida kawayena kamar su; Maryam, islam, da sauran kawayena na islamiyya.

Sako daga Fatima Yahaya Jihar Bauchi:

Ina mika sakon juma’a ta ga masoyina abun alfaharina uban ‘ya’yana kn sha Allah Al’amin, ina gaishe da kannen masoyina Ali, Ibrahim, Amina, Hamid, Fa’iza, ina fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Khalil Isah Muhammad Jihar Kano:

Ina gaishe da iyayena da abokaina kamar su; Ahmad dan gajere, Musbahu karkasara, Tahir, da kuma Zulyadaini Salis.

Sako daga Aisha Muhammad Birnin Kudu:

Dan Allah ina so a mika mun sakon gaisuwa ta zuwa ga Samira Muktar, da kuma Iklima Auwal da Jabir Usman, Ummy zee, da Kabir T.Y, fatan za su yi juma’a lafiya.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

 

Ban da haka, shugaban na Sin ya ce, kasarsa na son yin kokari tare da bangarori daban daban, wajen aiwatar da ra’ayin raya kasa na kirkiro sabbin fasahohi, da tabbatar da daidaito, da kare muhalli, da bude kofa, gami da haifar da alfanu ga kowa, ta yadda za a kafa wata al’ummar bai daya ta yankin Asiya da na tekun Pasifik.

 

Duk a wajen taron, yayin wani bikin mika damar karbar bakuncin taron kungiyar APEC, shugaba Xi Jinping ya sanar da cewa, kasar Sin za ta karbi bakuncin kwarya-kwaryar taron shugabannin kungiyar APEC karo na 33, wanda ake sa ran gudanar da shi a birnin Shenzhen na kasar Sin a watan Nuwamba na shekarar 2026. (Bello Wang)

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka October 31, 2025 Daga Birnin Sin Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa October 31, 2025 Daga Birnin Sin Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace October 31, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Allah Ya yi wa Malam Nata’ala rasuwa
  • Gidauniyar IRM Da KADCHMA, Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna
  • Iran Ta Gargadi Isra’ila Kuma Tasha Alwashin Kare Shirinta Na Nukiliya
  •  Gaza: Daga Tsagaita Wuta Zuwa Yanzu Fiye Da Mutane 200 Ne Su Ka Yi Shahada
  • Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik
  • Gwamnatin Yobe ta ƙaddamar da shirin amfani da ma’adanai
  • Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar
  • Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda
  • Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi
  • Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai