Aminiya:
2025-09-18@20:20:23 GMT

Indomie Arewa Ta Ƙaddamar da AI Career Generator Domin Ranar Yara

Published: 20th, June 2025 GMT

A ranar 27 ga Mayu, 2025, Indomie Arewa ta ƙara ɗanɗano da armashi a cikin tasowar yara. Babban kamfanin abincin tana alfaharin ƙaddamar da Indomie AI Career Generator, wata dandalin zamani irinsa na farkon da aka ƙirƙira don nuna irin baiwar da yara ke da ita ta hanyar ba su damar ganin makomarsu ta wata sabuwar hanya.

Indomie tun da dadewa tana da kaimin ciyarwa da abincin dake gina jiki da kuma cincidar Mafarkin

kowanne yaro. Wannan dandalin na Indomie AI Career Generator ya tunkari wannan manufa, na taimakawa yara su fahimci ƙarfin gwiwarsu, su yi manyan mafarkai, kuma su san cewa makomarsu tana gab da su.

“Indomie ta tallafa wa yarada dama wajen girma, koyo, da zama ababen Alfahari. Tare da wannan Manhajar,

muna ɗaukar wannan goyon baya ne zuwa mataki na gaba. muna taimakawa yara wajen hango makomarsu kuma su haɗa tunaninsu da nasarar da ke gaba.”

— Tawagar Indomie Arewa

Wannan dandali, wanda aka fassara zuwa harshen Hausa, yana amfani da fasahar zamani ta Artificial Intelligence (AI) don haɗa hoton yaro a matsayi da kuma Shiga irinta aikin da ya zaɓa a matsayin mafarkinsa. Sakamakon kuwa shi ne kyakkyawan hoto da zai ba yaron damar ganin kansa a matsayin wanda ya cimma burinsa a nan gaba.

Domin fara amfani da dandalin, iyaye na iya bin hanyoyin da aka saka a kafafen sada zumunta ko su duba

QR code. Bayan haka, za su shigar da sunan yanka na yaron, jinsin sa, zaɓin aikin da yaron ke mafarki, da kuma lambar WhatsApp. Bayan ɗaukar hoton yaron da karɓar sharudda, AI zai sarrafa hoton ya kuma ƙirƙiri hoton aiki mai ƙayatarwa wanda za a iya sauke shi a Watsa a ko ina.

Wannan dandali yana ba yara damar yin murnar baiwarsu, jin daɗin mafarkinsu, da kuma matso dasu kusa da makomarsu ta hanya mai kayatarwa da damar mu’amala.

উৎস: Aminiya

এছাড়াও পড়ুন:

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kaduna Ranar Juma’a

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai ziyarci jihar Kaduna  ranar Juma’a 19 ga watan Satumban 2025.

Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa shugaba Tinubu zai halarci daurin auren  Nasirudeen Yari, ɗa ga Sanata Abdul’aziz Yari, da ke wakiltar Zamfara ta Yamma,  da Amaryarsa Shehu Idris.

A yayin wannan ziyara, shugaba Tinubu zai kuma ziyarci Hajia Aisha, matar marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a gidansu da ke Kaduna.

Ana sa ran shugaban zai koma Abuja a ranar, nan take bayan kammala ziyarar.

 

Daga Bello Wakili

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kaduna Ranar Juma’a
  • ’Yan sanda sun kama mutum 9 kan yin garkuwa da kansu
  • Hukumar Bunkasa Ilimin Manyan Makarantu Ta Shirya Taro Na Musamman Ga Jami’anta
  • Gwamnatin Kano Ta Aika Dalibai 588 Zuwa Jihohin Arewa 13 A Karkashin Shirin Musanya
  • Gobara ta kashe manyan jami’an hukumar FIRS 4 a Legas
  • Gwamnati ta ƙaddamar da jiragen ruwa na zamani 20 a Sakkwato
  • Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Sabon Tsarin Kula Da Lafiyar Mata Masu Juna Biyu Da Kananan Yara
  • Gwamnati ta fara duba yara marasa galihu kyauta a asibitin Aminu Kano
  • Chadi:  Majalisa ta amince a baiwa shugaban kasa  damar ci gaba da Mulki har karshen rayuwa
  • ’Yan bindiga sun kai wa sojoji hari a ranar da ake zaman sulhu