Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Ayatullah Khamenei : “Ba inda Rundunar Amurka ta taba shinfida zaman lafiya “

Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya caccaki kalaman shugaban Amurka Donald Trump na baya-bayan nan a ziyarar da ya kai a kasashen yankin Gulf na Farisa, yana mai cewa kalaman abin kunya ne a gare shi da dukkan Amurkawa, kuma bai cancanci amsa ba.

Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana hakan ne lokacin da ya karbi bakuncin kungiyar masu bayar da ilimi daga sassan kasar.  

Ya kara da cewa wasu kalaman na Trump ba su ma isa a mayar da martani ba, yana mai kiransu da cewa abin kunya ne ga shi kansa shugaban Amurka da kuma wulakanci ga al’ummar Amurka.

‘’Ikirarinsa na cewa yana son samar da zaman lafiya da tsaro, zencen banza ne’’  inda ya kara da cewa Amurka na baiwa gwamnatin sahyoniya tan-tan na bama-bamai tana jefa su kan yara, asibitoci da gidajen jama’a a Gaza, Lebanon da kuma duk inda ta ga dama.

A yayin rangadin da ya ke a kasashen yankin Gulf, shugaban na Amurka ya yi jawabai da dama na sukar Iran.

A ziyarar da ya kai kasar Saudiyya, Donald Trump ya bayyana cewa “shugabannin Iran sun mayar da hankali wajen sace dukiyar al’ummarsu domin tallafawa ayyukan ta’addanci da zubar da jini a kasashen waje.”

Bayan hakan kuma, ya bayyana a Qatar cewa Amurka da Iran na daf da kulla yarjejeniyar nukiliya, kafin ya bukaci Iraniyawa da su “tashi” kan wannan batu “in ba haka ba wani mummunan abu zai faru.”, kallaman da jagoran juyin juya hali da shugaban kasar ta Iran sukayi fatali dasu.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 
  • An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024
  • Ayatullah Khamenei : “Ba inda Rundunar Amurka ta taba shinfida zaman lafiya “
  • Masana Kimiyya Na Kasar Sin Sun Gano Wata Sabuwar Hallita A Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar 
  • Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta
  • Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar
  • Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada
  • Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Magance Yawan Soke Tashin Jirage Da Jinkiri A Nijeriya
  • Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin
  • Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka