An Sanya Ranar Sake Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Ribas
Published: 6th, March 2025 GMT
Hukumar zaɓen ta yi kira ga jam’iyyun siyasa da su shirya don shiga zaɓen da ke tafe, tare da tabbatar da cewa an bi ƙa’idojin zaɓe.
Haka kuma, hukumar ta yi alƙawarin gudanar da zaɓen cikin gaskiya da adalci, domin tabbatar da cewa an zaɓi shugabannin da suka cancanta a matakin ƙananan hukumomi.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Ƙananan Hukumomi
এছাড়াও পড়ুন:
NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3
Sannan su ɗaure kayan da iska za iya ɗauka.
Ta kuma shawarci kamfanonin jiragen sama da su nemi rahoton yanayi kafin tashi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp