Shugabannin Kudanci Da Gabashin Afrika Sun Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Wuta A gabashin DRC
Published: 9th, February 2025 GMT
Shugabannin kungiyoyin raya kasashen gabashi da kuma kusanci na Afrika (EAC da SADC), sun yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a gabashin Jamhuriyar DR Congo.
Bangarorin sun bayyana hakan a wani taron hadin guiwa da suka gudanar a birnin Dar es Salaam, na kasar Tanzania a jiya Asabar.
A cikin wata sanarwar hadin gwiwa da suka fitar, sun kuma bukaci da bude manyan tituna da filin jirgin saman Goma, da kuma tattaunawa kai tsaye tsakanin Kinshasa da kungiyar M23.
Saidai taron, bai yi Allah wadai da Rwanda ba kan shigar ta cikin rikicin ba.
Taron na hadin gwiwa ya tabbatar da hadin kai da jajircewa wajen ci gaba da marawa DRC baya a kokarin da take yi na kare ‘yancin kanta, da ikonta da kuma yankunanta,” a cewar sanarwar karshen taron.
A nata bangaren, tawagar ta Rwanda ta yi imanin cewa, wannan taro ya cika burin Kigali.
Wanda ya bada dama don dawo da zaman lafiya a gabashin DRC”, a cewar ministan harkokin wajen kasar a shafinsa na X.
“Taron na hadin gwiwa ya bukaci shugabannin rundunar tsaro ta AEC (Al’ummar Gabashin Afirka) da SADC (Al’ummar Gabashin Afirka ta Kudu) da su gana cikin kwanaki biyar don fidda hanyoyin tsagaita wuta ba tare da wani sharadi ba da kuma dakatar da fada.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Canada Zata Amince Da Samuwar Kasar Falasdinu A Taron MDD
Firay minisatan kasar Canada Mark Corney ya bada sanarwan cewa gwamnatin kasarsa zata amince da samuwar kasar Falasdinu a babban taron MDD a cikin watan satumba mai zuwa a birnin NewYork.
Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Carney yana fadar haka a yau Alhamis ya kuma kara da cewa gwamnatinsa ta dauki wannan matsayin ne, bayan abin bakin cikin da ke faruwa a Gaza, na amfani da yunwa a matsayin makami wanda HKI take yi. Sannan tare da matakan da gwamnatocin kasashen Faransa da Burtania suka dauki na yin haka a taron.
Kasar Canada, a baya dai , tana daga cikin kasashen yamma wadanda suke goyon bayan HKI ido rufe. Bayan fara yakin Tufanaul Aska a ranar 7 ga watan Octoban shekara ta 2023 , gwamnatin kanada suna daga cikin gwamnatocin kasashen yamma wadanda suka bayyana cewa HKI tana kare kanta ne daga kungiyar Hamas.
A cikin watnni 4 da suka gabata HKI ta hana shigowar abinci da magunguna zuwan cikin gaza, wanda ya kai ga a cikin makonnin da suka gabata, bayan kashe mutane kimani 60,000 da makamai, yunwa kuma ta kashe kimani mutane 160 mafi yawansu jarirai.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Shugaban Kasar Lebanon Aun Ya Ce Mun Aike Wa Amurka Sakwanni Akan Dakatar Da Hare-haren HKI July 31, 2025 Sojojin Mamaya Suna Ci Gaba Da Kisan Kiyashi A Gaza July 31, 2025 Kassim: Duk Wanda Yake Neman Hizbullah Ta Ajiye Makamanta Yana Yi Wa Isra’ila Aiki July 31, 2025 Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Yi Allah Wadai Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Mata July 31, 2025 Tawagar Iran Ta Fice A Taron Majalisun Dokokin Kasashen Duniya A Lokacin Jawabin Wakilin Isra’ila July 31, 2025 Kasar Iran Ta Bayyana Gushewar Hasashen Raunin Karfin Sojinta Kuma Ba Zai Dawo Ba July 31, 2025 Sojan Amurka Ya Bada Ruwayar Yadda Sojojin Sahayoniyya Suka Kashe Wani Yaro Balasdine July 31, 2025 Sojojin Yemen Sun Kai Zafafan Hare-Hare Kan Haramtacciyar Kasar Isra’ila Guda Uku July 31, 2025 Qolibaf: Barin HKI Ta Yi Abinda Taga Dama Ne Yana Karfafa Mata Giwa July 30, 2025 Yunwa Ta Kashe Karin Falasdinawa 7 A Gaza July 30, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci