Aminiya:
2025-11-03@03:12:31 GMT

Ɗaliba ta haɗu da ajalinta a hatsarin mota a Yobe

Published: 24th, August 2025 GMT

Amina Yakubu, ɗaliba a ajin farko a Sashen Ilimin Halittu na Jami’ar Jihar Yobe (YSU), ta rasu a wani hatsari da ya rutsa da ita a Damaturu. 

Sanarwa daga ofishin mataimakin shugaban jami’ar da Abdulmumin Kolo Gulani, ta fitar ta tabbatar da rasuwar ɗlaibar.

Babban malamin Tijjaniyya, Sheikh Umar Bojude, ya rasu Rikici ya kunno kai a jam’iyyar ADC a Gombe

Ɗalibai da malaman jami’ar sun bayyana jimaminsu game da rasuwarta.

Hatsarin ya auku ne da misalin ƙarfe 5:30 na yammacin ranar Asabar a kan titin Gujba daura da ƙofar jami’ar.

Keke Napep da ɗalibar ke ciki ne ya yi taho mu gama da wata mota wadda ta murƙushe su.

A cewar sanarwar, wasu mutum huɗu sun samu raunuka.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Ɗaliba Hatsari

এছাড়াও পড়ুন:

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Bug da kari Tinubu ya jinjina wa Shugaban jami’ar, Farfesa Wahab Olasupo Egbewole (SAN)da ‘yan tawagarsa wajen maida hankalin da suka yi na bunkasa Jami’ar da kumna kudurinta na muradun ci gaban da ake bukata.

Shi ma anashi jawabin Shugaban Jami’ar Sarkin Katsina, Alhaji. Abdulmumin Kabir Usman, wanda Wazirin Katsina, Sanata Ibrahim Idah ya wakilta, ya nuna jin dadinsa kan irin kokarin da UNILORIN saboda bunkasar ilimi da kumasamar wuraren koyon kaaratu masu kyau da kuma suka dace.

Ya yi ma kallon ayyukan da ak kaddamar a matsayin“ irin abubuwan da ake bukatar gani ke nan”da za su taimakawa lamarin koyarwa, koyo,da kuma bincike, inda ya kara da cewa yadda Jami’ar ta maida hankalinta wajen bunkasa dabarar koyon yin abubuwa zai taimakawa dalibai su tashi da sun koyi abubuwan da zasu yi baya rayuwar da suka yi cikin aji.

A nashi jawabin mataimakin Shugaban Jami’ar, Farfesa. Egbewole ya nuna farin cikinsa da godew a Shugaban kasa Tinubu kan yadda ya amince da gaiyar da Jami’ar ta yi ma shi, da kuma taimaka mata wajen tafiyar da bunkasar abubuwan jin dadi.

“Muna nan muna sa ido saboda ci gaban samun abubwan da suke taimakawa ci gaba kwarai da gaske a kowace rana kamar yadda yace yana da amincewa da yardarm ci gaba da samun hakan’’.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna November 1, 2025 Manyan Labarai Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami November 1, 2025 Manyan Labarai Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su November 1, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Fursunan da aka yanke wa hukuncin kisa ya tsere daga gidan yari a Yobe
  • Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
  • Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami
  • Gwamnatin Yobe ta ƙaddamar da shirin amfani da ma’adanai
  • An raba wa iyalan jami’an ’yan sandan da suka rasu a bakin aiki a Borno N63.4m