Leadership News Hausa:
2025-11-03@03:53:40 GMT
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan
Published: 7th, June 2025 GMT
Za su fara wasansu na farko da kungiyar Wydad Casablanca ta Morocco a Philadelphia ranar 18 ga watan Yuni, za a bude kasuwar musayar ‘yan wasa har zuwa ranar 10 ga watan Yuni domin karbar kungiyoyin da ke son sayen ‘yan wasa a gasar cin kofin duniya kafin a sake budewa a ranar 16 ga watan Yuni.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন: