SP Suleiman Nguroje ya tabbatar da cewa za a gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu bayan kammala bincike.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Yansanda Adamawa Kayan Mata Wani Mutum Zargi

এছাড়াও পড়ুন:

Yadda aka kashe dan fashi aka kama wasu 7 a Abuja

’Yan sanda sun bindiga wani wanda ake zargin dan fashi ne har lahira, sa’annan suka kwato bindigogi bakwai a unguwar Maitama da Abuja.

Kwamishinn ’Yan Sanda na Babban Birnin Tarayya, Ajoa Adewale, ya sanar a safiyar Talata, cewa rundunar ta kama gungun wasu mutum bakwai da suka kware wajen aikata fashi d makami da kuma kwcen motoci.

Ajao ya ce ’yan fashin suna ganin ’yan sanda suka bude musu wuta, inda jami’an suka yi nasarar harbe wani wanda aka fi sani da Baballe, har lahira, suka kama wasu guda bakwai. Shugaban ’yan fashin, wanda ake kira Pastor Mogu da wani mutum daya sun tsere da raunin harbi a jikinsu.

Abubuwan da aka kwace a hannun ’yan fashin sun hada da bindigogi kirar AK-47 guda hudu, pistol kirar gida guda biyu da wata babbar bindiga da harsasai. Sauran sun hada da mota kirar Toyota Corolla da kuma babur kirar Boxer.

Yadda DSS ta kama ɗan bindiga zai tafi aikin Hajji a Sakkwato An kama matar ɗan ta’adda Ado Aliero da mahaifiyarsa a cikin maniyyata a Saudiyya

Kwamsihinan ’yan sandan ya ce mutum biyu daga cikin ’yan fashin, tsoffin fursunoni da wani wanda ’yan sanda suke nema bayan ya tsere daga inda ake tsare da shi a Jihar Bauchi.

Ya ce, an samu nasarar ne a wani samame da jami’an runduna ta musamman masu aikin ya ki da miyagun laifuka suka kaddamar.

Rundunar a cewarsa, ta dade tana hakon gungun ’yan fashin da suka addabi mutane da kwacen motoci.

Bayan samun rahoto shirinsu na fara aiki a unguwar Maitama ne jami’an rundunar suka shammace su.

Ajao ya ce ana ci gaba da bincike kuma da zarar an kammala za a gurfanar da su a gaban kuliya domin su fuskanci hukunci.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ‘Yansanda Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Fashi, Sun Kama Wasu 7 A Abuja
  • Yadda aka kashe dan fashi aka kama wasu 7 a Abuja
  • An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya
  • Hare-Haren Isra’ila Ya Hallaka Aƙalla Mutum 38 A Gaza Cikin Rabin Sa’a
  • DSS Ta Cafke Ɗan Bindiga Yayin Da Yake Shirin Tafiya Aikin Hajji A Sakkwato 
  • Kotu Ta Daure Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Mutum A Gidan Yarin Adamawa
  • ’Yan bindiga sun kashe mutum 3, sun sace 26 a ƙauyukan Zamfara
  • ‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara
  • Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina