Leadership News Hausa:
2025-09-18@17:32:18 GMT

Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi

Published: 5th, May 2025 GMT

Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi

Kakakin Gwamnan Jihar Adamawa, Humwashi Wonosikou, ya ƙaryata jita-jitar cewa Gwamna Ahmadu Fintiri na shirin barin jam’iyyar PDP, yana mai cewa shugaban jihar ya cikin jam’iyyar kafada daram.

A wata hira da manema labarai a Yola, Wonosikou ya bayyana cewa Gwamna Fintiri ya mai da hankali kan ayyukansa na shugabancin kwamitin taron jam’iyyar PDP, ba shirin komawa wata jam’iyya ba.

“Gwamna Fintiri ɗan PDP ne kwarai. Ba zai bar jam’iyyar ba,” in ji shi.

An Maka Gwamna Fintiri A Gaban Kotu Kan Ƙirƙiro Sabbin Masarautu A Jihar Adamawa  Babu Dalilin Da Zai Sanya Wasu Mambobin PDP Ficewa A Jam’iyyar A Bauchi

Labarin ya zo ne a lokacin da wasu manyan ‘yan PDP ke komawa jam’iyyar APC, kamar yadda Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya yi tare da tsohon gwamnan jihar Ifeanyi Okowa da dukkan tsarin PDP a jihar.

Shugaban APC, Dr. Abdullahi Ganduje, ya ce jam’iyyarsa tana sa ran samun ƙarin gwamnonin PDP da za su shigo cikinta. Taron ya kuma yi nazari kan nasarorin gwamnatin Fintiri a cikin shekarar 2025.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Adamawa Gwamna Fintiri

এছাড়াও পড়ুন:

Yadda Jama’a Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

A lokacin dokar ta-ɓaci, Tinubu ya naɗa tsohon Hafsan sojin ruwa, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya), a matsayin wanda zai yi mulki na rikon ƙwarya.

A jawabin bankwana da ya yi da safiyar ranar Alhamis, Ibas ya roƙi ’yan siyasa a jihar su ci gaba da kiyaye zaman lafiya da haɗin kai da gwamnatinsa ta samar a jihar.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa
  • Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
  • Yadda Jama’a Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
  • Mataimakin Gwamnan Zamfara Ya Jajantawa Al’ummar Gumi
  • NAJERIYA A YAU: Wadanne Kalubale Gwamna Fubara Zai Fuskanta Bayan Dawowa Mulkin Ribas?
  • Gwamnati ta ƙaddamar da jiragen ruwa na zamani 20 a Sakkwato
  • Tinubu Ya Janye Dokar Ta-baci A Jihar Rivers
  • Gwamna Namadi Ya Taya Malaman Makarantu Da Suka Yi Fice A Jihar Murna
  • Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
  • ALGON ta karrama Gwamna Buni da lambar yabo kan kawo ci gaba a Yobe