HausaTv:
2025-03-18@01:42:37 GMT

Fim Din “Habibullah” Na Iran Ya  Sami Kyauta Ta Koli A Poland

Published: 11th, March 2025 GMT

Fim din na “Habibullah” wanda Adnan Zandi ya fitar da shi, ya sami kyautar ne a wurin bikin baje kolin fina-finai karo na 28 a Poland.

Wannan bikin baje kolin na fina-finai mafi girma da ake yi a kasar Poland domin tsamo fina-finan masu kima ta fuskar fasaha.

Labarin fim din na “Habibullah’ an gina shi ne akan wani mutum da ya manyanta, amma yake jajurcewa wajen

.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Kofar JMI A Bude Take Don Tattaunawa Da Kasashen Turai

Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa kofar JMIa bude yake ga kasashen Turai don tattaunawa da fahintar juna kan matsalolin da bangarorin biyu suke sabani a kansu, tare da mutunta hurumin Juna.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto ministan yana fadar haka a jiyaAsabar a lokacinda yake zantawa ta wayar tarho da tokwaransa na kasar Netherlands Caspar Veldkamp a jiya Asabar.

Ministan ya kara da cewa dangantakar diblomasiyya tsakanin Dutch da Iran tsohuwar dangantaka ce. Sannan Iran tana da nufin fadada shi.

A Nashi bangaren ministan harkokin wajen kasar Netherlands yay aba da yadda dangantaka tsakanin kasashen biyu yake bunkasa. Sannan dangane da tsabirin kasar Iran guda uku, Abu Musa, Tumbe kucek da Bozorg wadanda iran take takaddama da UAE dangane da mallakarsu, ya ce abu ne wadanda kasashen biyu suke iya warwarewa a tsakaninsu. Banda haka yace dokokin kasa da kasa ma suna iya warware wannan sabanin da ke tsakaninsu.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran : Zamu fifita diflomasiyya da kasashe makwabtanmu
  • Iran ta kuduri aniyar yin hadin gwiwa da hukumar IAEA
  • IRGC: Iran ba za ta fara yaki ba amma za ta mayar da martani ga duk wata barazana
  • Jajircewa Ce Sirrin Samun Daukakata A Masana’antar Kannywood -Sadik Sani Sadik
  • Kofar JMI A Bude Take Don Tattaunawa Da Kasashen Turai
  • Salami: Makiyan Iran Ba Su San Wani Abu Ba Sai Karfi
  • Nazarin CGTN: Kasar Sin Na Bayar Da Gudunmuwa Dangane Da Warware Batun Nukiliyar Iran
  • Araghchi : Iran a shirye take ta shiga tattaunawa da Turawa bisa mutunta juna
  • Gwamnatin Trump na tunanin hana ‘yan kasashe kusan 40 ciki har da Iran shiga Amurka
  • Karkush: Ganawata Da Arakci A Tehran Ta Yi Kyau