Azumin Ramadan: Gwamna Buni Ya Amince Da Naira Miliyan 297 Don Ciyar Da Mutane 51,000 A Kullum
Published: 5th, March 2025 GMT
Ya kuma bukaci kwamitin da ke da alhakin rabon kayayyakin da su hada kai da shugabannin al’umma da na addini a yankunansu domin ganin an raba kayan abincin yadda ya kamata.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa
Wakilinmu ya tattaro cewa, babu wanda ya rasa ransa yayin harin amma har zuwa lokacin hada wannan rahoton ba a san inda basaraken ya ke ba.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansanda, SP Ranham Nansel ya tabbatar da sace Basaraken.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp