Leadership News Hausa:
2025-05-31@12:54:43 GMT

Saudiyya Za Ta Haramta Shan Giya Lokacin Gasar Kofin Duniya

Published: 22nd, February 2025 GMT

Saudiyya Za Ta Haramta Shan Giya Lokacin Gasar Kofin Duniya

Saudiyya Za Ta Haramta Shan Giya Lokacin Gasar Kofin Duniya.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Giya Saudiyya

এছাড়াও পড়ুন:

Hana shigar da abinci da Isra’ila ta yi zuwa Gaza ‘laifi ne na yaki’: MDD

Jami’in kula da ayyukan jin kai na Majalisar Dinkin Duniya ya ce matakin da Isra’ila ta dauka na hana agajin abinci ga Falasdinawa da ke fama da yunwa a yankin Zirin Gaza da aka yi wa kawanya ya zama laifin yaki.

“Muna ganin abinci dake jibge a kan iyakoki kuma ba a ba da izinin shigar da shi ba a lokacin da jama’a a gefen iyakar ke fama da yunwa, a yayin da muke jin ministocin Isra’ila suna cewa sun ayin hakan ne don matsa lamba kan al’ummar Gaza,” in ji Mataimakin Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Tom Fletcher a wata hira a ranar Jumma’a.

Irin wannan na a matsayin laifin yaki ne,” in ji shi.

Baya ga hakan ma a cikin ‘yan kwanakin nan, sojojin Isra’ila sun kashe masu neman agaji da dama a lokacin da suke kokarin isa wurin rarraba kayan agaji a yammacin Rafah a karkashin tsarin Amurka da Isra’ila.

Tuni dai hukumomin agaji na kasa da kasa suka yi gargadin cewa shirin da Isra’ila ke yi na sarrafa rabon kayan agaji a zirin Gaza, ciki har da shawarar da Amurka ke marawa baya, zai kara wahalhalu a yankin Falasdinawa.

A baya-bayan nan ne dai shugaban hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNRWA) ya yi Allah-wadai da sabon salon agajin da Amurka ke marawa baya a Gaza, yana mai cewa “wani cin zarafi” da ke faruwa a can.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Jami’ar Jos Ta Samu Lambobin Zinare 14 A Gasar NUSSA, Yayin Da FUT Daura Ta Lashe Kofin Kwallon Kafa
  • Hana shigar da abinci da Isra’ila ta yi zuwa Gaza ‘laifi ne na yaki’: MDD
  • Gwamnatin Kano ta haramta liƙa hotuna ko rubutu marasa ma’ana a A-Daidaita-Sahu
  • Faransa ta haramta shan sigari a cikin jama’a
  • Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
  • Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo
  • Ɗalibai sun maƙale lokacin da gini ya rufta suna jarrabawa
  • ’Yar Najeriya ta tsinci miliyan 8.2 a Saudiyya ta mayar wa da mai su
  • Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya
  • Taron Kolin ASEAN Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci