Gubar harsashi ta jikkata mutane dama a Zamfara
Published: 18th, February 2025 GMT
’Yan kasuwa da abokan hulɗa da dama sun jikkata yayin da gubar harsashi ta tarwatse wannan Talatar a Jihar Zamfara.
Aminiya ta ruwaito cewa, lamarin ya faru ne a babbar kasuwar garin Talatan Mafara wadda ke ci duk ranar Talata.
Galibi waɗanda lamarin ya rutsa da su ’yan kasuwar ne da kuma wasu abokan hulɗarsu da suka samu ƙonuwa da raunika daban-daban.
Hotuna da wakilinmu na naɗa ya hasko waɗanda lamarin ya shafa suna kwance ana kawo musu agaji, inda galibi sun ƙone a ƙafafu da cinya har zuwa mazaunai.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Harsashi Jihar Zamfara kasuwa Talata Mafara
এছাড়াও পড়ুন:
NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Dama Da Matan Arewa A Fannin Kimiyya
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Mata a Arewacin Najeriya na fuskantar kalubale da dama a fannin karantar kimiyya.
Akwai darussan da a mafi yawan lokuta ba mata kadai ba, har da mazan na kaurace musu.
NAJERIYA A YAU: Matakan Da Muke Dauka Don Karfafawa ’Yan Najeriya Kwarin Gwiwar Kada Kuri’a —INEC DAGA LARABA: Abubuwan da ya kamata yara su yi yayin hutun makarantaShirin Najeriya a Yau ya yi nazari ne kan dalilan da suka sa matan Arewacin Najeriya ke tsoron karantar ilimin kimiyya.
Domin sauke cikakken shirin, latsa nan