Leadership News Hausa:
2025-08-01@16:19:57 GMT

Ɗan Majalisar PDP Ya Sauya Sheka Zuwa APC

Published: 11th, February 2025 GMT

Ɗan Majalisar PDP Ya Sauya Sheka Zuwa APC

Ɗan Majalisar PDP Ya Sauya Sheka Zuwa APC.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Za a kashe biliyan 712.26 don yi wa filin jirgin saman Legas garanbawul

Majalisar Zartarwa ta Kasa ta amince da kashe Naira biliyan 712.26 don yi wa wani sashe na filin jirgin saman a Murtala Muhammad da ke Legas garambawul.

Hakan dai ya biyo bayan zaman majalisar wanda Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranta a Abuja ranar Laraba.

NAJERIYA A YAU: Me dokar kasa ta ce kan karin wa’adin aiki da Shugaban Kasa ke yi? Za a fara yi wa ɗaliban jami’o’i gwajin ƙwaya — Gwamnatin Nijeriya

Aikin dai wani bangare ne na Naira biliyan 900 da aka ware domin inganta harkokin sufurin jiragen sama a fadin Najeriya.

Ministan Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo ne ya bayyana hakan jim kadan da kammala taron majalisar, inda ya ce tuni har an ba da kwangilar aikin ga kamfanin gine-gine na kasar China (CCECC).

A cewar Ministan, aikin ya kuma kunshi canza kayayyakin da ake amfani da su a wurin saukar jirage na filin daga na da zuwa na zamani.

Keyamo ya kuma ce majalisar ta kuma amince a kashe Naira biliyan 49.9 wajen aikin katange filin jirgin na Legas domin a inganta tsaro a cikin shi,

Katangar mai tsawon kilomita 14.6 wacce ta karfe ce, za kuma a saka mata na’urori a jikinta da kyamarorin CCTV da fitilu masu amfani da hasken rana da kuma tituna a gefenta.

“Duk wanda ko kuma duk abin da ya rabi katangar za mu gan shi cikin gaggawa sannan a nuna wajen da yake,” in ji Minista Keyamo.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ɗaliban da aka sace a Binuwai sun kuɓuta 
  • Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa
  • ’Yan Najeriya miliyan 34 na cikin barazanar yunwa
  • Za a kashe biliyan 712.26 don yi wa filin jirgin saman Legas garanbawul
  • Mun yi asarar shanu 340 a hannun ɓarayi a Yuli — Miyetti Allah
  • Tinubu ya karɓi baƙuncin Abdulmumin Jibrin Kofa
  • Za a kammala shimfiɗa layin dogo daga Kaduna zuwa Kano a 2026 — Gwamnatin Tarayya
  • Malta Zata Amince da Samuwar Falasdinu a Cikin Watan Satumba Mai Zuwa
  • Tattalin arzikin Nijeriya zai ci gaba da bunƙasa har zuwa baɗi — IMF
  • Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana