Leadership News Hausa:
2025-06-15@08:30:50 GMT

Gasar Zakarun Turai: Wa Aka Kora Wa Ya Wuce Zagaye Na 16?

Published: 30th, January 2025 GMT

Gasar Zakarun Turai: Wa Aka Kora Wa Ya Wuce Zagaye Na 16?

Liverpool, Barcelona, Arsenal, Inter Milan, Atletico Madrid, Bayer Leverkusen, Lille, Aston Villa.

Ƙungiyoyin Dake Jiran Tsammani

Atalanta, Borussia Dortmund, Real Madrid, Bayern Munich, AC Milan, PSV, Paris St-Germain, Benfica, Monaco, Brest, Feyenoord, Juventus, Celtic, Manchester City, Sporting, Club Brugge.

Ƙungiyoyin Da Aka Kora

Dinamo Zagreb, Stuttgart, Shakhtar Donetsk, Bologna, Sparta Prague, Leipzig, Girona, Red Star Belgrade, Sturm Graz, Salzburg, Slovan Bratislava, Young Boys.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Turai

এছাড়াও পড়ুন:

Birgediya Pakphur: Nan Gaba Kadan Za A Budewa “Isra’ila” Kofofin Jahannama

Sabon kwamandan dakarun kare juyin juya halin musulunci na Iran Birgadiya Muhammad Pakphur ya aike wa da jagoran juyin musulunci na Iran wasika da a ciki ya bayyana cewa:

” Laifukan ta’addanci da HKI ta aikata, wanda ya yi sanadiyyar shahadar manyan kwamandojin  da kuma  malaman Nukiliya, haka nan  mata da kananan yara da ba su ji ba su gani ba, ba zai wuce ba tare da mayar da martani ba.”

Bugu da kari sabon kwamandan dakarun kare juyin musuluncin ya ce; Ba da jimawa ba, Za a buwa wa wannan haramtacciyar kasa kofofin jahannama.”

Birgeriya Muhamad Pakphur ya kuma kaddamar da ta’aziyya da kuma taya murnar shahadar kwamandojin, ya kuma yi godiya ga jagora da ya gaskata dakarun juyin.

Har ila yau Birgediya Pakphur Muhammad ya ce;  Abinda ‘yan sahayoniyar su ka yi, wuce gona da iri ne da keta hurumin tsaron kasar Iran da zaman lafiyar jamhuriyar ta Iran, don haka ba zai wuce ba tare da mayar da martani ba.

Haka nan kuma ya ce: Kamar yadda jagoran juyin musulunci na Iran ya yi alkawali, wannan haramtacciyar kasar za ta fuskanci bakar makomarta da kuma mummunan sakamako.”

Wani sashe na wasikar sabon kwamandan dakarun kare juyin musuluncin na Iran ya kunshi cewa; Bisa dogaro da Allah, da kuma cika alkawalin da jagora ya yi, sannan kuma da daukar fansar jinanen shahidai kwamandoji, da masana da ‘yan kasa da ba su ji ba su gani ba, za a buewa wannan haramtacciyar kasa kofofin jahannama ba da jimawa ba.”

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ‘Yan Wasa Biyar Da Suka Taka Rawar Gani A Kofin Zakarun Turai
  • Oman ta tabbatar da soke tattaunawar Iran da Amurka zagaye na shida
  • Rawar Da ‘Yan Wasan Afirka Suka Taka A Gasar Premier Ta Ingila
  • Arakci: Babu Wani Dalili Na Ci Gaba Da Tattaunawa Tsakanin Iran Da Amurka
  • Na’im Kassim: Harin HKI Akan Iran Ba Abinda Zai Jawo Mata Sai Kaskanci
  • Birgediya Pakphur: Nan Gaba Kadan Za A Budewa “Isra’ila” Kofofin Jahannama