Aminiya:
2025-05-01@00:23:08 GMT

An nada sabon Mataimakin Mai Tsawatarwa na Majalisar Tarayya

Published: 11th, February 2025 GMT

Honorbaul Isika Ibrahim ya zama sabon Mataimakin Mai Tsawatarwa na Majalisar Wakilai.

Majalisar Tarayya ta nada shi ne bayan rasuwar Honorabul Oriyomi Onanuga, mai rike da mukamin.

Shugaban Majalisar, Honorabul Tajuddeen Abbas ne ya sanar da haka a yayin zaman majaliasr a safiyar Talata.

A watan Janairu ne Allah Ya yi wa Onanuga rasuwa.

Dukkansu sun fito ne daga Jihar Ogun.

An kama ’yan ina-da-kisa 47 a Kwalejin Tarayya a Kebbi Dalibai 179 sun kammala Dirigi da Daraja ta Ɗaya a Jami’ar Bayero

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Majalisar Wakilai Majlaisar Tarayya Mataimakin Mai Tsawatarwa

এছাড়াও পড়ুন:

Xi Jinping Ya Ziyarci Sabon Bankin Raya Kasashen BRICS

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnati Ta ƙaddamar Da Sabon Shafin Intanet Don Inganta Sayayya A Tsakanin Ma’aikatunta 
  • Gwamnatin Tarayya ta ayyana hutu gobe Alhamis
  • Dokta Bashir ya zama shugaban Majalisar Shari’ar Musulunci ta Nijeriya
  • Gwamna Namadi Ya Nada Aisha Mujaddadi Sabuwar Shugabar Hukumar InvestJigawa
  • Xi Jinping Ya Ziyarci Sabon Bankin Raya Kasashen BRICS
  • Hajjin 2025: Gwamna Namadi Ya Nada Sarkin Kazaure Amirul Hajj
  • Tawagar Jami’ai Da ‘Yan Kasuwar Ta Tunusiya Ta Gana Da Mataimakin Shugaban kasar Iran
  • Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026
  • Falasdinu: Mahmud Abbas Ya Nada Magaji Da Kuma Mataimakasa
  • Al-Shara Ya Ki Abincikewa Da Tsarin Tarayya Wanda Kurdawan Kasar Siriya  Suke Bukata