HausaTv:
2025-05-28@19:28:44 GMT

Iran: Fitar Da Falasdinawa Daga Gaza Da Karfi Ci Gaba Ne Da Kisan Kiyashi

Published: 6th, March 2025 GMT

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran Isma’ila Bakai, ya ce, Iran tana kokarin ganin cewa an gudanar da taron kungiyar kasashen musulmi domin tattauna batun barazanar tilasta mutanen Gaza yin hijira.

Haka nan kuma ya ce, wannan tunanin na korar falasdinawa daga Gaza, ba wani abu ba ne sai cigaba da kisan kiyashi, ta hanyar amfani da makamin siyasa.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Falasdinwan Akalla 16 Sojojin HKI Suka Kashe A Gaza Ya Zuwa Yanzu A Yau Laraba

Majiyar kungiyoyin bada taimakon gaggawa a Gaza sun bayyana cewa ya zuwa lokacin bada wannan labarin a yau Laraba, sojojin yahudawan Sahyoniyya sun kashe akalla mutane 16.

Shafin labarai na Arab News ta kasar Saudia ya nakalto Mahmud Bassal kakakin wata kungiyar bada agaji na Gaza yana cewa da misalign karfe biyun dare jiragen yakin HKI sun kai hare-hare kan gidan Osama Al-arbeed dan jarida mai daukar hotuna a gidansa da ke arewacin Gaza, inda harin ya raunata Osman Arbeed sannan ya kashe wasu daga cikin yan gidansa.

Har’ila yau wasu mutane 6 sun kai ga shahada a yayinda wasu 15 suka ji rauni daga ciki har da yara kanana, a garin Khan Yunus a safiyar yau Laraba. A lokacin da kamfanin dillancin labaran AFP na kasar Faransa ya tuntubi sojojin HKI dangane da wadannan hare-haren basu bada amsa ba.

A cikin watan da ya gabata ne gwamnatin Natanyahu ta kara yawan hare-hare a gaza, na nufin samun abinda ya kira cikekken Nasara a kan Hamas a gaza. Don haka ne sojojin HJI suke kashe falasdinawa gwargwadon iyawarsu a Gaza a ko wace rana.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC
  • Falasdinwan Akalla 16 Sojojin HKI Suka Kashe A Gaza Ya Zuwa Yanzu A Yau Laraba
  • Tashin Hankali A Gaza Bayanda HKI Ta Bude Rumbun Ajiyar Kayakin Agaji A Rafah
  •  Falasdinawa Da Dama Sun Yi Shahada A Zirin Gaza
  •  Arakci: Idan Birtaniya Ta Ci Gaba Da Batun Dakatar Da Tace Uranium A Iran, Za A Dakatar Da Tattaunawa Da Ita
  • Hukumar Kare Hakkin Bil’adam Ta MDD Ta Bukaci A Kawo Karshen Kissan Kiyashi A Gaza
  • Sojojin HKI Suna Ci Gaba Da Kai Wa Yankunan Gaza Hare-hare
  • Falasdinawa 30 sun yi shahada a Wani harin Isra’ila kan wata makaranta
  • Hare-Haren HKI Kan Wata Makaranta A Gaza Ya Kashe Mutane 46 Daga Ciki Harda Yara Kanana
  •  Sojojin HKI Sun Yi Wani Sabon Kisan Kiyashi A Gaza