Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa
Published: 4th, August 2025 GMT
Gwamnan jihar Yobe, Hon. Mai Mala Buni ya tuhumi sabon Sarkin Gudi, Alhaji Ismaila Ahmed Gadaka da ya jagoranci zaman lafiya, hadin kai, da ci gaban al’ummar masarautar sa, jiha da kasa baki daya. Gwamna Buni ya yi wannan kiran ne a ranar Litinin yayin gabatar da takardar nadin sarauta ga basaraken a hukumance a majalisar masarautar Gudi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing
Dong Jun ya bayyana haka ne yayin taruka daban-daban da ya yi da shugabannin rundunonin tsaro na kasashen Malaysia da Cambodia da Myanmar da Namibia da Rwanda da Senegal, wadanda dukkansu ke birnin Beijing domin halartar taron dandalin tsaro na Xiangshan karo na 12.
Da yake yi musu maraba, Dong Jun ya ce taron na wannan karo na da matukar muhimmanci ga tarihi.
Ya kara da cewa, a shirye rundunar sojin Sin ta ke ta ci gaba da raya dadaddiyar abotar dake tsakaninta da dukkan bangarori wajen karfafa tuntubar juna da hadin gwiwa kan tsaro, da hada hannu wajen tunkarar hadura da kalubale a duniya.
Yayin tarukan, dukkan ministocin tsaron kasa da kasa da suka halarci taron, sun bayyana kudurinsu na karfafa hadin gwiwar soji da kasar Sin.
(Amna Xu/Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp