An Gudanar da Zabukan Larduna A Kudancin Kasar Lebanin A Cikin Barazanar HKI
Published: 25th, May 2025 GMT
Mutanen kasar Lebanon sun gudanar da zabubbukan larduna a kudancin kasar a ranar Asabar da ta gabata duk tare da barazanar tsaron da kasar take fama da sun\
Jiragen yakin HKI sun ci gaba da yin luguden boma bomai a kudancin kasar Lebanon duk tare da yarjeniyar tsagaita budewa juna wuta da suka cimma da kungiyar hizbulla a karshen shekarar da ta gabat.
Kafafen yada labarai sun nakalto mutane suna zabe a garin Jwayya kilomiya 15 kacal kan iyaklar da kasar Falasdinu da aka mamayae. Sunce bas a jin tsoron HKI zata kawo hirik o ba zata kawo ba saboda zabe wajibinsu ne .
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki
Hukumar raya kasa da aiwatar da gyare gyare ta kasar Sin (NDRC) ta ce kasar za ta kara daukaka tsarin wuraren cajin lantarki da gina tsarin ta yadda zai zama mai inganci da ingantaccen lantarki da kyakkyawan fasali, da amfani da fasahohin zamani.
NDRC da wasu hukumomin gwamnati 3 sun fitar da wata sanarwar hadin gwiwa game da bangaren a yau, inda suka ce wuraren cajin ababen hawa masu amfani da lantarki na da muhimmanci matuka wajen goyon bayan raya masana’antar kera ababen hawa masu amfani da lantarki da ginin sabon tsarin samar da lantarki tare da rage fitar da hayakin Carbon a bangarorin sufuri da na makamashi
Zuwa karshen shekarar 2027, kasar Sin na sa ran samun sama da wuraren caji 100,000 a fadin kasar, tare da daukaka ingancin hidimomi da amfani da fasahohi. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp