Ya ce an kama matashin tare da addar da ake zargin ya yi amfani da ita, kuma yanzu ana ci gaba da bincike domin gano dalilin da ya sa ya aikata hakan.

“Matashin yana hannunmu, kuma muna ci gaba da gudanar da bincike,” in ji shi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Jigawa

এছাড়াও পড়ুন:

’Yan fashi sun kashe magidanci a Kano

Ana fargabar cewa wasu da ake zargin ’yan fashi ne sun kashe wani magidanci a  unguwar Ɗanbare da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso a Jihar Kano.

Bayanai sun ce waɗanda ake zargin sun kashe magidancin ne da adda, bayan sun shiga gidansa da yake zaune domin sata da asuba.

To sai dai mazauna unguwar sun bayyana wa Aminiya cewa sun samu nasarar kama wanda suke zargin shugaban ’yan fashin ne, sun kuma miƙa shi ofishin ’yan sanda na Ɗorayi.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • EFCC Ta Kama Matashi A Kaduna Bisa Zargin Wulaƙanta Naira A Bidiyon Barkwanci
  • ’Yan fashi sun kashe matashi a Kano
  • ’Yan fashi sun kashe magidanci a Kano
  • Kotu za ta rataye matashi kan kisan karuwa
  • An Kama Wani Ɗan Ghana Bisa Zargin Kai Mata Hajji Ba Tare Da Lasisi Ba
  • Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto
  • ‘Yansandan Sun Kama Wanda ake Zargi Da Satar Mutane A Sokoto
  • Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot
  • Tsohon Shugaban NNPC, Kyari Ya Musanta Zargin Faɗawa Tarkon EFCC