Bayan wannan jawabi, Sanata Natasha ta gabatar da ƙorafi bisa dokar majalisar, imda ta zargi Akpabio da cin zarafinta da kuma amfani da matsayinsa ba daidai ba.

Ta kuma nemi izinin miƙa ƙorafin ga majalisar a hukumance.

Majalisar ta tura ƙorafin zuwa Kwamitin ladabtarwa domin ci gaba da bincike.

Daga kanmu, magana ta ƙare.

Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Cin Zarafi Majalisar Dattawa Zargi

এছাড়াও পড়ুন:

 Ana Mayar Da Martani Akan Dan Majalisar Amurka  Da Ya Yi Kira A Jefa Bom Din Nukiliya A Gaza

Dan majalisar Amurkan mai suna Randall Adam Fine wanda yake wakiltar jam’iyyar “Republican”  ya sake tunanowa duniya  da yadda kasarsa Amurka ta jefa wa biranen Nagasaki da Hiroshima bama-baman Nukiliya a karshen yakin duniya na biyu, ta hanayr yin kira da a jefa wa zirin Gaza irin wadannan makaman na kare dangi.

Kungiyoyin Falasdinawa mabanbanta sun yi tir da wannan irin kira na ci gaba da yi wa Falasdinawa kisan kare dangi, suna masu yin kira ga ita kanta majalisar Amurka da ta fito da yi Allawadai da wannan  kira wanda yake cike da kiyayya.”

Kungiyar Hamas ta bayyana abinda dan majalisar na Amurka ya yi da cewa, ya keta dokokin kasa da kasa da kuma yarjejeniyar Geneva, kamar  kuma yadda yake a matsayin yin kira da a yi wa fiye da fararen hula miliyan daya kisan kiyashi.

Ita kuwa kungiyar jihadul-Islami ta bayyana cewa; Muna daukar kira irin wannan a matsayin yin zuga a fili da a tafka laifi akan bil’adama, sannan kuma abin kunya ne ga ita kanta majalisar Amurka wacce dama sun taba yi wa Bajemine Natanyahu tafi alhali shi ne mafi girman wanda ya tafka laifi aka bil’adama a wannan zamanin.

 A nata bayanin, kungiyar “Popular Front” ta sanar da cewa; Kira irin wannan na a yi wa fararen hula kisan kiyashi b,a shi da banbanci da mafi munin laifukan da ‘yan Nazi su ka tafka.”

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnatin Sudan Ta Yi Allah Wadai Da Sabbin Takunkuman Da Amurka Ta Kakaba Mata
  • An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi
  • Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta
  • Guterres: MDD Ba Za Ta Shiga Duk Wani Shiri Da Ba Zai Girmama Dokokin Kasa Da Kasa Ba A Gaza
  •  Ana Mayar Da Martani Akan Dan Majalisar Amurka  Da Ya Yi Kira A Jefa Bom Din Nukiliya A Gaza
  • Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
  • Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jaridar Da Ya Fallasa ‘Sharrin’ Da Ake Shirya Wa Natasha
  • Tinubu Zai Bibiyi Kwazon Ministocinsa A Ranar 29 Ga Watan Mayu
  • ‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
  • Allah Ya Isa: Shugaban PDP Damagun ya musanta zargin yi wa APC aiki