Majalisar Matasa ta Ƙasa ta goyi bayan taron Kur’ani
Published: 2nd, February 2025 GMT
Ƙungiyoyin alarammomi da matasa daga jihohin Arewa sun nuna goyon bayansu a kan taron karatun Kur’ani na ƙasa da ake shirya gudanarwa a Abuja a ranar 22 ga watan Fabrairu.
Shugaban ƙungiyoyin, Kwamred Murtala Mohammed Garba, wanda aka fi sani da Gamji, shi ne ya bayyana hakan a taron manema labarai a Abuja, inda ya bayyana cewa, suna yaba wa shugabannin Musulunci da suka shirya wannan taro kamar su Sarkin Musulmi, Imam Dahiru Usman Bauchi da Sheik Karibullah, da kuma Sheik Bala Lau.
Ya ce, irin wannan taro na masu kishin Kur’ani, wanda ba a taɓa yin irinsa ba a Nijeriya, inda alarammomi dubu talatin da suka haddace Kur’ani, zai haɗa kan al’umma ya kuma karfafa alaƙa da zaman lafiya da zamantakewa a tsakanin al’ummar Musulmi baki daya.
Kwamred Gamji ya kuma yi kira ga malaman da ba sa goyon bayan wannan taro da cewa, “wannan ba taron siyasa ba ne.
“Saboda haka su ajiye kishi da bambance-bambance a gefe guda don ci gaban Musulunci.”
Hakazalika, ƙungiyoyin sun kuma yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kan goyon bayan da ya bayar ga wannan taro da kuma kafa Hukumar Kula da Almajirai a Nijeriya.
Ya ci gaba da cewa, Kur’ani na kowa ne, saboda haka Musulmi su haɗa kai baki ɗaya saboda ci gaba taron zai kawo.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: alarammomi Taron Karatu wannan taro
এছাড়াও পড়ুন:
Cikakken Jerin Sunaye: Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 Don Bukin Ranar Dimokuradiyya Ta 2025
Sai dai kuma shugaba Tinubu ya yi amfani da wannan damar wajen yi wa shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ado da lambar yabo ta GCON, yayin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin da mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, da lambar yabo ta CFR.
Ga cikakken jerin sunayen sabbin mutane 67 da aka karrama da lambar yabon, kamar yadda fadar shugaban kasa ta fitar:
Grand Commander of the Order of the Niger (GCON).
Shehu Musa Yar’Adua
Rt Hon Tajudeen Abbas
Senator Godswill Akpabio
Wole Soyinka
Commander of the Order of the Niger (CON)
Ghali Umar Na’Abba
Salisu Buhari
Umaru Dikko
Uche Chukwumerije
Bala Mohammed Gwagwarwa
Aisha Yesufu
Innocent Chukwuma
Tony Nnadi
Olisa Agbakoba
Nuhu Ribadu
Hafsat Abiola-Costello
Tunde Bakare
Kabiru Yusuf
Jibrin Ibrahim
Clement Nwankwo
Alao Aka Bashorun
Alhaja Sawaba Gambo
Barrister Felix Moria
Bayo Onanuga
Bishop Mathew Hassan Kukah
Chief Frank Kokori
Dare Babarinsa
Dr John Yuma Sen
Dr Alex Ibru
Dr Amos Ayingba
Dr Beko Ransome Kuti
Dr Edwin Madunagu
Dr Kayode Shonoiki
Dr Nurudeen Olowpopo
Femi Falana, SAN
Fredrick Fasehun
Governor Uba Sani
Ken Saro Wiwa
Ladin Mitee
Mobolaji Akinyemi
Olawale Osun
Prof Bayo Williams
Prof Humphrey Nwosu
Prof Julius Ihonvbere
Prof Olayinji Dare
Prof Segun Gbadegesin
Prof Shafideen Amuwo
Prof Festus Iyayi
Rear Admiral Ndubuisi Kanu
Senator Ayo Fasanmu
Senator Polycarp Nwite
Senator Shehu Sani
Tokumbo Afikuyomi
Tunji Alausa
Officer of the Order of the Niger (OON)
Abdul Oroh
Ayo Obe
Bagauda Kaltho
Bamidele Aturu
Baribor Bera
Barinem Kiobel
Chima Ubani
Daniel Gboko
Dapo Olorunyomi
Emma Ezeazu
Felix Nuate
John Kpuine
Kunle Ajibade
Labaran Maku
Luke Aghanenu
Nick Dazang
Nordu Eawo
Nosa Igiebor
Paul Levera
Sam Amuka Pemu
Saturday Dobee
Seye Kehinde
Commander Of The Federal Republic
Alhaji Balarabe Musa
Chief Bola Ige
Kudirat Abiola
Pa Alfred Rewane
Pa Reuben Fasaranti
Rt. Hon Benjamin Okezie Kalu
Sen Abu Ibrahim
Sen Ame Ebute
Sen Jibrjn Ibrahim Barau
Member of the Federal Republic (MFR)
Ibijoke Faborode
Seun Onigbinde
Samson Itodo
Ezenwa Nwagwu
Kemi Okenyodo
Akin Akingbulu
Raymond Duke Tenebe
Oby Nwankwo
Abiola Akiyode-Afolabi
Ariyo-Dare Atoye
Ndidi Nwuneli
Auwal Musa Rafsanjani
Y.Z. Ya’u
Jaiye Gaskia
Jaye Gaskia
Issa Aremu
Hamzat Lawal
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp