Leadership News Hausa:
2025-06-17@15:58:10 GMT

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Published: 17th, June 2025 GMT

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Hukumomin Isra’ila na ci gaba da bincike tare da ɗaukar matakan gaggawa domin daƙile tasirin harin.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Hari Iran Isra ila Matatar Mai

এছাড়াও পড়ুন:

Jirgin alhazai ya yi saukar gaggawa kan barazanar harin bom

Alhazai 442 sun tsallake rijiya da baya, bayan jirgin da ya ɗauko su bayan sun kammala aikin Hajjin bana ya samu sakon cewa an dasa bom a cikinsa a yayin da yake sararin samaniya a ƙasa Indonesiya.

A ranar Talata ne jirgin, mallakin kamfanin Saudia Air, ya yi saukar gaggawa a birnin Jakarta babban birnin ƙasar Indonesiya, bayan da ya ɗauko alhazan da daga birnin Jidda na ƙasar Saudiyya.

’Yan sanda ƙasar Indonesiya sun ce an yi nasarar fitar da ɗauƙacin fasinjojin jirgin su 442 a filin jirgi da ke lardin Sumatra ta Arewa.

Ma’aikatar Sufuri ta ƙasar Indonesiya ta ce jirgin ya yi saukar gaggawa ne bayan samun wani saƙon imel cewa an sanya bom a jirgi.

Sarki ya yi barazanar hana yin Musulunci a garinsa bayan dodanni sun kai wa Musulmi hari Matatar man Isra’ila ta daina aiki bayan sabon harin Iran

Ta bayyana cewa bayan kwashe mutanen,  ’yan sanda sun fara aikin bincike domin gano bom ɗin da kuma lalata shi.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Jirgin alhazai ya yi saukar gaggawa kan barazanar harin bom
  • An garzaya da ’yan Isra’ila 154 asibiti bayan harin Iran
  • Matatar man Isra’ila ta daina aiki bayan sabon harin Iran
  • Matatar Dangote Za Ta Fara Dakon Man Fetur Da Dizal Kyauta A Fadin Nijeriya
  • Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya
  • Iran ta kai sabbin hare-hare birnin Tel Aviv da Haifa
  • Cece-Kuce Ya Barke Bayan Ganduje Da Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas Sun Nemi A Sauya Shettima A 2027
  • Iran ta sake kai hare-haren martani kan Isra’ila
  • An samu gobara a wasu matatun mai guda biyu na Iran bayan harin da Isra’ila ta kai