Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Hajji ta bayan fage: Saudiyya ta hana mahajjata 269,000 shiga Makka

Jami’an Tsaron Saudiyya sun kori mutane sama da 205,000 da ke neman yin aikin Hajji ta barauniyar hanya daga birnin Makka a yayin da aikin Hajjin bana ya kawo jiki.

Daraktan Tsaron Jama’a kuma Shugaban Kwamitin Tsaron Hajji, Laftanar-Janar Mohammed Al-Bassami, ya bayyana cewa hukumomin kasar sun hana mutane sama da 269,000 marasa takardun izini shiga Makka, da kuma motoci 110,000 dauke da mahajjata ba bisa ka’ida ba da aka hana shiga.

An kuma kama 1,239 da suka yi yunkurin jigilar mahajjata ba bisa ka’ida ba, tare da ci tarar masu karya dokokin Hajji sama da 75,000, kuma tare da bankado ofisoshin aikin Hajji na bogi sama da 415.

Laftanar Janar Mohammed Al-Bassami ya sanar da hakan ne a ranar Lahadi, a yayin da yake jawabi game da yadda suka tsaurara matakan taro domin tabbatar da gudanar da aikin Hajjin bana cikin tsari da bin doka.

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta ba makarantu hutun kwana 10 Uba ya harbe ɗansa har lahira saboda zaton biri ne

Jami’in ya jaddada amfani da fasahar zamani don inganta tsare-tsaren tsaro, yana mai da nanata cewa jami’an tsaro suna sanya ido sosai kan duk wani mai karya doka, a kokarinsu na ganin an yin aikin hajjin bana cikin nasara.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva
  • Hajji ta bayan fage: Saudiyya ta hana mahajjata 269,000 shiga Makka
  • Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya
  • Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 
  • Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka
  • Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”
  • NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
  • Ma’aikatar Lafiyar Sudan Ta Ce: An Dan Samu Ja Da Baya A Cutar Kwalara Da Ta Kunno Kai A Kasar
  • Oman ta mika wa Iran takardun shawararin Amurka game da tattaunawar nukiliya