Leadership News Hausa:
2025-07-06@15:53:01 GMT
‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi
Published: 21st, May 2025 GMT
Kwamishinan ‘yansandan Jihar Kebbi, CP Bello M. Sani, ya yaba da ƙoƙarin jami’ansa kuma ya umarci a miƙa lamarin zuwa sashen binciken manyan laifuka (SCID) domin zurfafa bincike.
Bayan binciken, za a gurfanar da su a kotu.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
কীওয়ার্ড: Yansanda
এছাড়াও পড়ুন:
Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp