Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa babu abin da ya fi mahimmanci kamar hadin kai ga al’ummar musulmi.

Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana hakan ne lokacin da yake karbar bakuncin masu shirya aikin hajji na iran.

A jawabin da ya gabatar, Ayatullah Khamenei ya yi tsokaci kan aikin Hajji da ake gudanarwa a kowace shekara, wanda ke hada al’ummar musulmi daga sassa daban-daban na duniya ba tare da la’akari da asali, launi, ko al’ada ba.

Jagoran ya ci gaba da cewa: Idan da al’ummar musulmi za su kasance da hadin kai, da matsalolin Falastinu da Gaza ba za su wanzu ba, kuma Yemen ba za ta kasance cikin irin wannan matsin lamba ba.

Ya kara da cewa, ya zama wajibi kasashen musulmi su hada kai, su kuma dakile wahalhalun da suke faruwa a zirin Gaza da Yemen.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: al ummar musulmi

এছাড়াও পড়ুন:

ISWAP Sun Kai Hari Sansanin Sojoji A Yobe

Wakilinmu ya ce mayaƙan “Operation HADIN KAI” sun fafata da maharan lokacin da suka kai hari Buni Gari.

Rundunar sojin ƙasa ta tabbatar da faruwar lamarin a shafinta na sada zumunta da safiyar yau Asabar.

A cewarta, “Mayaƙan Operation HADIN KAI suna ci gaba da fafatawa da mayaƙan ISWAP a Buni Yadi.”

Rahotannin sirri sun bayyana cewa jami’an sojin sun samu taimako daga mafarauta da ƴan bijilanti kafin daga baya maharan su gudu.

Har yanzu, ba a san adadin asarar da aka yi ba sakamakon harin.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran ta yi Allah-wadai da harin da Isra’ila ta kai kan jirgin ruwan da ke jigilar abinci zuwa Gaza
  • ISWAP Sun Kai Hari Sansanin Sojoji A Yobe
  • Babu Dalilin Da Zai Sanya Wasu Mambobin PDP Ficewa A Jam’iyyar A Bauchi
  • Dakataccen Gwamnan Ribas Ya Dawo Daga Hutun Makonni Biyu A Kasar Waje
  • Gaza : Kungiyar Euro-Med ta bukaci a binciki harin Isra’ila kan jirgin ruwan Freedom Flotilla
  • Falasdinawa 40 Ne suka Yi Shahada A Zirin Gaza Sakamakon Ta’addancin Sojojin Mamayar Isra’ila A Jiya Juma’a
  • HKI Ta Kai Hari Kan Jirgin Ruwan Tawagar Masu Rajin Kare Hakin Bil’adama Dauke Da Agaji Zuwa Gaza
  • Likitoci A Amurka A  Amurka Sun Bukaci A Kawo Karshen Abinda Ke Faruwa A Gaza
  • Gwamnan Neja Ya Musanta Rikici Da Mataimakinsa.