Leadership News Hausa:
2025-11-14@21:30:02 GMT

Gwamnatin Sakkwato Ta Siyawa ‘Yan Gudun Hijira Gidan Miliyan 100

Published: 17th, April 2025 GMT

Gwamnatin Sakkwato Ta Siyawa ‘Yan Gudun Hijira Gidan Miliyan 100

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Marayu

এছাড়াও পড়ুন:

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Kazalika, ta amince da kulla wannan yarjejeniyar ce a shekarar 2023.

A na sa jawabin a wajen kulla yarjejeniyar Babban Shugaban Tashar ta Snake Island Maher Jarmakani ya bayyana wannan hadakar a tsakanin Gwamnatin Tarayya da da Nigerdock mai matukar mahimmanci.

Ya sanar da cewa, yarjejeniyar ta kai ta akalla dala biliyan daya wacce kuma za ta bayar da damar zuba hannun jari daga ketare na kai tsaye, inda hakan zai kuma kara daga matsayin Nijeriya wajen gudanar da hada-hadar kasuwanci a duniy.

“Mun bi duk matakan da suka kamata domin mu tabatar da cewa, an bi ka’ida bayan amincewa da Tashar ta Snake Island da Gwamnatin Tarayyata yi, “A cewarsa.

Jarmakani ya ci gaba da cewa, wannan jarjejeniyar za ta kara saita Tashar ta Snake Island wanda kuma tare da yin aiki kafada da kafada da Hukumar NPA da Ma’iakatar Kula da Tattalin Arziki na Teku da sauran masu ruwa da tsaki a fannin za samu nasarar kai wa gaci.

“Muna fatan samar da ci gaba a fannin hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa tare da kuma samar da sabon ci gaba, da za a amfana daga fannin bunkasa Tattalin Arziki na Teku,” Inji Jarmakani.

A shekarar 2005, Nigerdock, ya bayar da wata damar gudsanar da aiki na shiyya da kuma taimaka wa, wajen kara daga matakin Hukumar NPA, wanda hakan ya sanya, Fadar Shugaban Kasa, ta amince da kafa Tashar ta Snake Island.

Kazalika, NPA da kuma Hukumar Kwastam sun sahalewa Snake Island gudanar da aiki a shekarar 2017.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Tattalin Arziki Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka November 14, 2025 Tattalin Arziki Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya November 7, 2025 Tattalin Arziki Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026 November 7, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ana Samun Kwararar ‘Yan Hijira Daga Mali Zuwa Kasar Cote De Voire
  • Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe
  • Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati
  • Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho
  • Nijeriya za ta kece raini da Gabon a wasan neman tikitin Kofin Duniya
  • An gano motar da aka sace a Gidan Gwamnatin Kano
  • Troost-Ekong ya gargaɗi Super Eagles kan wasan da za ta fafata da Gabon
  • Gabon: An Daure Mata Da ‘Dan  Tsohon Shugaban Kasa Bongo Shekaru 20 A Gidan Yari
  • UNICEF ta ce Isra’ila ta hana allurar rigakafin yara masu mahimmanci shiga Gaza
  • Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna