Leadership News Hausa:
2025-07-30@23:14:26 GMT

Ƴansanda Sun Janye Gayyatar Sarki Sunusi, Zasu Zo Kano Da Kansu

Published: 6th, April 2025 GMT

Ƴansanda Sun Janye Gayyatar Sarki Sunusi, Zasu Zo Kano Da Kansu

Wannan ya haifar da wani rikici, wanda ya jawo mutuwar Usman Sagiru da raunata wasu da dama. Wannan shi ne abin da ‘Yansanda suka yi ƙoƙarin hana faruwa, kuma sun ɗauki matakan gaggawa bayan wannan al’amari.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Dakarun Yemen Zasu Kara Daukan Matakai Kan Jiragen Ruwan Da Ke Hulda Da Isra’ila

Dakarun kasar Yemen sun sanar da sabbin zabukan kara rurutan bude wuta kan makiya a matsayin martani ga abubuwan da suka faru a Gaza

Dakarun sojin kasar Yemen sun bayyana a cikin wata sanarwa da suka fitar a yammacin jiya Lahadi cewa: Suna tunanin zafafa yakin da suke yi da ‘yan mamaya dangane da abin da ke faruwa a Zirin Gaza na kisan kare dangi da kakaba masifar yunwa kan al’ummar yankin.

Rundunar sojin kasar ta Yemen ta tabbatar da fara aikin killace teku kashi na hudu a kan makiya, inda zasu kai hari kan dukkanin jiragen ruwan kamfanonin da ke aiki a tashar jiragen ruwa na Isra’ila, ba tare da la’akari da kasarsu ba, da kuma duk inda sojojin suka isa.

Sanarwar da Rundunar Sojin ta fitar ta ce, bisa la’akari da ci gaban da ake samu a Falastinu da aka mamaye, musamman a zirin Gaza, ci gaba da yakin kisan kiyashi, da kuma shahadar dubun dubatar al’ummar Falastinu sakamakon wuce gona da iri da aka shafe tsawon watanni ana yi, da ke lashe rayukan al’ummar Falasdinu cikin abin kunya na Larabawa, Musulmi da kuma duniya kan irin wannan mummunan shiru, lallai kasar Yemen, zata kalubalanci irin wadannan munanan hare-hare da ake kai wa na kisan kiyashi, wanda ba a taba ganin irinsa ba a tarihin wannan zamani, kasar Yemen ta samu kanta a matsayin wajibin fuskantar wani nauyi na addini da ɗabi’a, da kuma jin kai ga waɗanda ake zalunta a kullum rana.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya
  • Siriya Da HKI Zasu Gudanar Da Taro A Baku
  • Manyan makarantu 2 ne kacal ke da rajista a Katsina — Gwamnati
  • APC Zamfara Ta Taya Sabon Sarkin Katsinar Gusau Murna
  • Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace
  • Hamas: HKI Da Amurka Sun Janye Daga Tattaunawa Ne Don Sake Damarar Yaki
  • Mutum miliyan 1.2 na fama da ciwon hanta a Kano
  • Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano
  • Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya
  • Dakarun Yemen Zasu Kara Daukan Matakai Kan Jiragen Ruwan Da Ke Hulda Da Isra’ila