NAJERIYA A YAU: Dalilan Kamuwa Da Cutar Hawan Jini Da Hanyoyin Magance Ta
Published: 4th, April 2025 GMT
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Akwai cututtuka da dama da ke yaɗuwa, kuma mafi yawan mutane da ke ɗauke da su, ba su san suna da su ba.
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce zaman lafiya, samun abinci da wadata, da rashin damuwa a ƙwaƙwalwa na daga cikin abubuwan da ke tabbatar da lafiyar mutum.
NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Komawa Cin Abinci Yadda Ya Kamata Bayan Watan Ramadana NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ke Hana Wasu Teloli Cika AlƙawariƊaya daga cikin manyan cututtukan da ke damun mutane da yawa, ita ce cutar hawan jini.
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi bayani ne kan cutar hawan jini da kuma hanyoyin da za a bi don magance ta.
Domin sauke shirin, latsa: nanhttps://www.buzzsprout.com/1822045/episodes/16913858-dalilan-kamuwa-da-cutar-hawan-jini-da-hanyoyin-magance-ta.mp3?download=true
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Bayani Hawan Jini lafiya Majalisar Dinkin Duniya
এছাড়াও পড়ুন:
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
A yayin samamen, kakakin ‘yansandan Neja ya ce an kama mutane shida a wurin da ake hakar ma’adinan yayin da wasu kuma suka tsere.
Abiodun ya bayyana sunayen wadanda ake cafken da Aliyu Rabiu, Samaila Ibrahim, Sadiku Auwal, Ibrahim Babangida, Musa Adamu da Sani Hassan.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp