HausaTv:
2025-11-03@07:35:03 GMT
Sojojin Sudan sun sanar da samun gagarumin ci gaba a tsakiyar Khartoum
Published: 17th, March 2025 GMT
Rundunar sojojin kasar Sudan (SAF) ta sanar da cewa, dakarunta sun samu ci gaba sosai a yakin da suke yi a babban birnin kasar Khartoum.
Mai magana da yawun rundunar sojin ta SAF, Nabil Abdalla ne ya fito fili ya bayyana cewa “Dakarunmu sun samu ci gaba sosai a tsakiyar birnin Khartoum.”
Sai dai kuma kungiyar ‘yan tawaye ta (RSF) ta musanta hakan.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu
ShareTweetSendShare MASU ALAKA