Leadership News Hausa:
2025-05-29@18:46:31 GMT

Shan Maganin Fitar Da Zaƙi Kafin Haihuwa

Published: 23rd, February 2025 GMT

Shan Maganin Fitar Da Zaƙi Kafin Haihuwa

Sannan dadin abin aka fada amma mene ne illar da ka iya biyo bayansa? Shin hakan ma batun yake a ilmance ko kuwa?

Wannan ta sa da zarar haihuwa ta gabatowa mace kowa sai ka ga shawara yake ba ta akan komai ma, musamman ma atsakaninsu mata, Eh munsan kuna yi ne bisa kyakkyawar manufa da son ku ga ta haihu lafiya, amma fa ba duk ‘yan’adam bane zubin halittarsu tare da komai yai daidai da na juna ba.

Ba mamaki wata kuka ji ta yi irin haka ta wanye lafiya, amma mu tuna fa idan wani ya yi abu ya kwana lafiya to fa wani in ya yi wahala zai sha.

Babu wani abu da sunan zaki jikin mai juna biyu, in aka ce zaki a jika to fa mu ko yaushe a likitance abin da muka sani; ana batu ne na ciwon suga ajikin mutum, wato yawaitar sinadarin Bulkodi a cikin jini.

Shi ko ciwon suga yayin goyon ciki, kuma muddin aka gano shi ba’a wata-wata ake dora mace kan shawarwarin abinci ko magunguna wasu lokutan allura domin ba ta kariya daga hatsarin suga da ka iya tasowa, wanda cikin irin wannan hatsarin akwai mutuwar jariri a ciki, mutuwar macen wajen haihuwa, zubewar ciki, ko sanya jariri ya yi girma fiye da kima a ciki ta yadda ba zai iya fitowa ba sai dai ai aiki a ciro shi, ko kuwa sai an kara fadin wajen kafin kan jariri ya iya wucewa.

Wasu kan dauki kowanne katoton jariri lafiya ce tasa, amma ina wani girman ba na ka’ida bane larura ce, galibi alama ce ta larurar suga yayin goyon ciki a uwar musamman a macen da ba ta rika zuwa awo ba, ko kuwa ba ta samu duk gwaje-gwajen da suka dace ba, kurum an auna arziki ne. Duk jaririn da nauyinsa ya wuce kilogiram 3.5 lafiyar mahaifiyarsa abin tuntuba ce a yayin goyon cikinsa.

Shi kuwa wannan sugan ajini yake ba zai taba fita ta ta gaban mace ba ko ta hanyar fitar da wani ruwa ba.

Za Mu Ci Gaba A Mako Mai Zuwa Idan Allah Ya Kai Mu

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Haihuwa

এছাড়াও পড়ুন:

Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

Ya ce, mahajjaciyar ta kamu da rashin lafiya ne jim kadan bayan kammala Tawafi – zagaye dakin Ka’aba, inda daga nan aka kai ta asibiti a ranar Lahadi, a ranar Litinin kuma Allah ya yi mata cikawa.

 

“Kamar yadda addinin Musulunci ya tanada, an yi jana’izar ta a Makkah a wannan rana, kuma an sanar da danginta a Jattu Uzairue a hukumance,” in ji shi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika
  • MDD Ta Gudanar Da Bikin Ranar Tunawa Da Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Duniya Ta 2025
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Ayukka 16 A Sakkwato
  • Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 
  • An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC
  • Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji
  • Mai Martaba Sarkin Kazaure Ya Bukaci Alhazai Su Yi Addu’o’i Na Musamman Ga Kasarsu
  • Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri
  • Wani abu ya fashe kusa da barikin soji a Abuja
  • Falasdinawa 30 sun yi shahada a Wani harin Isra’ila kan wata makaranta