A cewar Mukaddashin Daraktan, ‘yan ta’addar sun yi yunkurin kutsawa inda sojojin suke, amma suka gamu da karfin soji.

 

Ya kara da cewa, Rundunar Sojan Sama ta bayar da bayanan sirri tare da karfafawa sojin kasa, wanda ya kai ga halaka sauran ‘yan ta’addan da suka tsere.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin
  • Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri
  • Sojojin Yahudawa sun Kashe Wani Matashi A Yankin Yamma Da Kogin  Jordan
  • Jama’ar gari sun kashe DPO, sun ƙona ofishin ’yan sanda a Kano 
  • Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo
  • Falasdinawa 30 sun yi shahada a Wani harin Isra’ila kan wata makaranta
  •  Sojojin HKI Sun Yi Wani Sabon Kisan Kiyashi A Gaza
  • ‘Yar Majalisar Dokokin Ireland Ta Yi Suka Kan Shugabannin Turai Tare Da Neman Afuwa Daga Falasdinawa
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina