Sojojin HKI Sun Kai Hare-hare A Sassa Mabanbanta Na Kasar Yemen
Published: 5th, May 2025 GMT
Tashar talabijin din HKI ta channel: 12 ta nakalato sojoji suna sanar da kai wa Yemen hare-hare.
Sanarwar ta kuma ce; jiragen yakin HKI sun kai hare-hare ne a wurare 9 a lokaci daya da su ka hada da tashar jiragen ruwa ta Hudaidah.
Sojojin na HKI sun ce jirage 30 ne su ka kai harin. Haka nan kuma sun ce an kai hare-haren ne sau takwas ba a lokaci daya ba.
Daga cikin wuraren da aka kai wa harin har da gidan Bulo.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
NAJERIYA A YAU: Yadda Tsarin Ilimi Ke Karya Gwiwar ’Yan Najeriya
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Yan Najeriya da dama ne dai da suka yi ilimin zamani dole ta sa suka rungumi sana’o’in da a baya ake ganin na kaskantattu ne don su samu na sakawa a bakin salati.
Mai yiwuwa hakan ne ya sa wasu, musamman matasa, suka yanke kauna da cewa shafe lokaci ana karatun kan iya taimaka wa mutum magance bukatunsa nay au da kullum.
NAJERIYA A YAU: Yadda Cutar Amosanin Jini Ta Hana Ni Cimma Buri Na DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?Wannan shi ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Domin sauke shirin, latsa nan