HausaTv:
2025-06-20@12:29:55 GMT

 Sojojin HKI Sun Kai Hare-hare A Sassa Mabanbanta Na Kasar Yemen

Published: 5th, May 2025 GMT

Tashar talabijin din HKI ta channel: 12 ta nakalato sojoji suna sanar da kai wa Yemen hare-hare.

Sanarwar ta kuma ce; jiragen yakin HKI sun kai hare-hare ne a wurare 9 a lokaci daya da su ka hada da tashar jiragen ruwa ta Hudaidah.

Sojojin na HKI sun ce jirage 30 ne su ka kai harin. Haka nan kuma sun ce an kai hare-haren ne sau takwas ba a lokaci daya ba.

Daga cikin wuraren da aka kai wa harin har da gidan Bulo.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

NAJERIYA A YAU: Yadda Tsarin Ilimi Ke Karya Gwiwar ’Yan Najeriya

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Yan Najeriya da dama ne dai da suka yi ilimin zamani dole ta sa suka rungumi sana’o’in da a baya ake ganin na kaskantattu ne don su samu na sakawa a bakin salati.

Mai yiwuwa hakan ne ya sa wasu, musamman matasa, suka yanke kauna da cewa shafe lokaci ana karatun kan iya taimaka wa mutum magance bukatunsa nay au da kullum.

NAJERIYA A YAU: Yadda Cutar Amosanin Jini Ta Hana Ni Cimma Buri Na DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

Wannan shi ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • NAJERIYA A YAU: Yadda Tsarin Ilimi Ke Karya Gwiwar ’Yan Najeriya
  • Ba zai yiwu mu bar Khamenei a raye ba — Isra’ila
  • Za a dawo da dukkan Alhazai gida ranar 28 ga Yuni – NAHCON
  • ’Yan bindiga sun kashe manoma 24 a Katsina
  • Sojojin Nijeriya sun kashe gomman ’yan ta’adda a Tafkin Chadi
  • Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta
  • Hare-haren Benuwe: Tinubu ya ziyarci waɗanda suka jikkata a asibiti 
  • Tinubu Ya Kai Ziyara Benuwe Sakamakon Kisan Kiyashi Da Aka Yi Wa Jama’a
  • Sojoji sun raunata shugaban ISWAP na Najeriya, Albarnawi
  • DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?