Halayen Kirki 14 Da Ake Bukata Daga Malamin Makaranta (3)
Published: 16th, March 2025 GMT
12.Yadda a zahiranci abubuwa suke
A shekarar 2006,Carol Dweck wani masanin yadda mutum mai hankali yake,ya san yadda halin mutum yace a cikin littafinsa mai suna “rayuwar mutum da yadda hankalinsa yake” da wasu halayen da aka sa suke a littafinta.” mai suna:The Psychology of Success ko kuma hanyoyin da ake bi ko amfani da su domin a samu dama ta cimma nasara.
13. Ka iya tunkarar duk yadda dalibi yake
Dalibai da z aka koyar a matsayinka na Malamain su suna iya ko maganar gaskiya kowane daga cikin su akwai irin renon daya samu ta harkar ilimi kasancewarsu daga wurare daban daban, nau’oin dabarun da suke da sun a yin abubuwa,ga kuma matsaloli, dole ne kuma ka kwana cikin shirin lalle sai ka sadu da su duk kuwa da irin mizanin da suka cimmawa wwajen koyo.Wannan yana nufin ka tabbatar da kana da badara ko basirar da zaka iya tafiya da koyar da dalibai wadanda dabarar da ko salon da aka yi amfani da su wajen koya masu ya sha bamban dana saura duk a cikin aji daya ko kuma kungiya daya.Nan wani wuri ne inda wadansu abubuwa kamar a iya tafiya da irin halin da aka tsinci kai,ko lamarin tausayi, hakuri, wurin da za su aiki ko amfani ke nan ga su ma’abota ilimi.
14.Samun bambancin yadda aka koyar da daliban da suka bambanta da juna
Idan aka tattara ko tattaro abubuwa mabambanta akan darussa da kuma irin nau’in darussa da kuma sassan ko bangarori hakan yana nunawa dalibai yadda harkoki suke tafiya, da kuma aikin yadda ake maganin matsala yake in ana magana ta babu wasu boye- boye ne, yadda lamarin rayuwar yake a bayyane.
Idan har aka ce shi Malami ko kai Malami duk baka ko baka mallaki dukkan halayen kirki wadanda ake bukatar Malamin makaranta ya kasance yana da su ba,ba damuwar kanka o tada hankalinka zaka yi ba, ka sa a ranka cewar akwai wadansu abubuwan da suka kunshi su halayen inda zaka iya karuwa da su ta hanyar yin gwaji wadda ba mai wata wuya ba ce.Ko dai ta kasance kai babbar manufarka bata wuce ka samu damar ba wadanda basu da lakar fasaha ko wayo ba su kasance su farka daga barcin daya dauke su yayin da su kuma masu kwazon an kara masu kaimi,ko kuma su samu ko a koya masu sabbin dabaru masu kaifi sosai,takardar shedar ilimi ta digiri ko wadda bata kai hakan ba, wata dama ce ta mallakar shi ilimin da kwarewar da kai Malami kake bukata domin ka samu cimma burinka na abinda ka sa gaban sai ka kai can makura ko gaba da ita.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Kassim: Duk Wanda Yake Neman Hizbullah Ta Ajiye Makamanta Yana Yi Wa Isra’ila Aiki
Babban magatakardar kungiyar Hizbullah Sheikh Na’im Kassim ya bayyana cewa; Hizbullah tana yin aiki ne ta fuskoki biyu; na farko gwgawarmaya da HKI, sai kuma a fagen Siyasa a cikin gida.
Shugaban kungiyar ta Hizbullah wanda ya gabatar da jawbai a jiya domin girmama babban kwamandan kungiyar Hizbullah Shahid Sayyid Fu’ad Shukr ya ce; An zabi shugaban kasa Joseph Aun ne bayan da aka dauki shekaru ba tare da shugaban kasa ba a kasar. Kuma kungiyar gwagwarmaya ta tabbatar da cewa ginshiki ne a fagen siyasa, wacce ta saukaka yadda aka zabi shugaban kasar da kafa gwamnati.”
Har ila yau Sheikh Naim Kassim ya yi bayani akan yadda gwagwarmaya ta kafu a cikin kasar Lebanon a matsayin mayar da martani ga mamayar HKI, ta kuma cike gibin da sojoji su ka bari, da a karshe a 2000 ta kori HKI daga cikin Lebanon.
Sheik Na’im Kassim ya kuma ce; Gwgawarmaya wani nauyi ne da rataya akan kowa, ba wai zabi ba ne,kuma lokacin da aka yi aiki a tsakanin gwgawarmaya, soja da al’umma an cimma nasarori masu yawan gaske.
Babban magatakardar kungiyar ta Hizbullah sheik Na’im Kassim ya kuma ce; Batun makaman dake hannun kungiyar Hizbullah wani batu ne da ya shafi cikin gidan kasar Lebanon, don haka ba shi da wata alaka da HKI.”
Akan batun kwance damarar yakin kungiyar ta Hizbullah, Sheikh Na’im Kassim ya ce, duk wanda yake son ganin hakan ta faru, to yana yi wa Isra’ila aiki ne.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Yi Allah Wadai Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Mata July 31, 2025 Tawagar Iran Ta Fice A Taron Majalisun Dokokin Kasashen Duniya A Lokacin Jawabin Wakilin Isra’ila July 31, 2025 Kasar Iran Ta Bayyana Gushewar Hasashen Raunin Karfin Sojinta Kuma Ba Zai Dawo Ba July 31, 2025 Sojan Amurka Ya Bada Ruwayar Yadda Sojojin Sahayoniyya Suka Kashe Wani Yaro Balasdine July 31, 2025 Sojojin Yemen Sun Kai Zafafan Hare-Hare Kan Haramtacciyar Kasar Isra’ila Guda Uku July 31, 2025 Qolibaf: Barin HKI Ta Yi Abinda Taga Dama Ne Yana Karfafa Mata Giwa July 30, 2025 Yunwa Ta Kashe Karin Falasdinawa 7 A Gaza July 30, 2025 Malta Zata Amince da Samuwar Falasdinu a Cikin Watan Satumba Mai Zuwa July 30, 2025 Amurka Ta Ce HKI Ba Zata Fice Daga Kasar Lebanon Ba Sai An Kwance Damarar Hizbullah July 30, 2025 Siriya Da HKI Zasu Gudanar Da Taro A Baku July 30, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci