Leadership News Hausa:
2025-07-11@08:20:24 GMT

Cutar Sanƙarau Ta Kashe Mutum 26, 248 Sun Kamu A Kebbi

Published: 12th, March 2025 GMT

Cutar Sanƙarau Ta Kashe Mutum 26, 248 Sun Kamu A Kebbi

Alamomin cutar sun haɗa da ciwon kai mai tsanani, ciwon wuya, tari, da amai.

Yaɗuwar cutar a Kebbi na iya shafar sauran jihohin da ke maƙwabtaka da ita, musamman Zamfara, Sakkwato, da Neja, inda ake yawan tafiye-tafiye tsakanin jihohin.

Hakan na nuni da buƙatar gaggauta ɗaukar matakan kariya don hana cutar yaɗuwa zuwa sauran yankuna.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Sanƙarau

এছাড়াও পড়ুন:

‘Yansanda Sun Kama Mutum 22 Kan Zargin Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato

A harin, mutane 13 daga cikin baƙin suka rasu, ciki har da mata da yara.

Kakakin ‘yansandan jihar, DSP Alfred Alabo, ya bayyana cewa za a gurfanar da waɗanda ake zargin.

Daga baya kuma, Kwamishinan ‘Yansandan zai yi jawabi a hedikwatar rundunar.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An kashe mutum ɗaya da ƙona gidaje sama da 100 a Taraba
  • An gurfanar da wasu kan zargin kashe matafiya bikin aure a Jos
  • ‘Yansanda Sun Kama Mutum 22 Kan Zargin Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato
  • Buhari Ba Mutum Ne Mai Son Abun Duniya Ba – Gowon
  • Isra’ila ta kashe Falasdinawa 24 a Zirin Gaza
  • ’Yan bindiga sun kashe mutum 13 a ƙauyukan Neja
  • Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja
  • Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina
  • Yara miliyan 5.4 na fama da karancin abinci a jihohin arewa 9 – Red Cross
  • An ceto mutum 6 daga hannun masu garkuwa a Kebbi